ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Manyan Ababen More Rayuwa Ya Samu Babban Ci Gaba A 2025 

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
Afirka

Lokacin da hasken rana na farko na shekara ta 2026 ya haskaka nahiyar Afirka, yanayin ci gaban Afirka yana bayyana a fili. Idan aka waiwayi shekara ta 2025 da ta gabata, sakamakon hadin gwiwar Sin da Afirka a fagen manyan ababen more rayuwa, ya kafa ingantaccen tushe ga taswirar ci gaban nahiyar Afirka a shekarar 2026.

A yankin hamadar Sahara, an kammala aikin shimfida layin dogo na Aljeriya wanda wani kamfanin Sin ya gina, kuma a tudun gabashin Afirka, layin dogo tsakanin Tanzania da Zambia wanda ake kira “Hanyar Abota” wanda tuni aka fara sabuntawa. Wadannan batutuwa ba kawai matakai ne na aikin gini ba, har ma sun zamo cikakkun misalan aiwatar da “Shawarar Tabbatar Da Cigaban Duniya”(GDI) da Sin ta gabatar. Yayin da har yanzu mutanen duniya ke tattaunawa kan yadda za a cike gibin ci gaban duniya, Kasar Sin da kasashen Afirka, ta hanyar shimfida layukan dogo masu inganci, suna tabbatar da ra’ayoyin da shawarar GDI ta kunsa, irin na “mayar da bukatun jama’a gaban komai”, da “daukar hakikanan matakai”. Matakin ya bullo da wata sabuwar hanyar hadin gwiwar kasashe masu tasowa, a kokarin raya ingantattun ayyuka da karfin dogaro da kai.

Shawarar GDI da Sin ta gabatar, ba magana ce mara tushe ba, kuma ka’idarta ta farko ita ce “karfafa ikon samun ci gaban kowace kasa”. Aikin sabunta layin dogo tsakanin Tanzania da Zambia ya zama misalin ka’idar. Inda bangaren Sin a wannan karo ba ma kawai ya sabunta layin da taragun ba ne, har ma ya samar da wani muhimman ci gaba, wato ba da taimako ga aikin gudanarwa da kulawa da aikin a nan gaba. Cibiyar horaswa dangane da wannan layin dogo da Sin ta kafa, da zummar horar da ma’aikata ’yan kasar Tanzaniya da Zambia, mataki ne dake bayyana cewa ba wai kawai ana gudanar da hadin gwiwa wajen baiwa wannan tsohuwar hanya ta kusan rabin karni sabon kuzari ba ne, har ma da nufin taimakawa wadannan kasashe biyu wajen samun karfin dogaro da kansu, a fannin gudanar da harkokin layin dogo, da samun riba daga jerin sana’o’i dake da nasaba da layin dogo. Wannan ya dace da bukatun shawarar GDI, wato habaka karfin samun ci gaba mai dorewa.

ADVERTISEMENT

Hakazalika, a Aljeriya, ba kawai layin dogo da jiragen kasa aka samar ba, har ma da cikakkun ma’aunai na Sin na layin dogo da suka dace da yanayin hamada, har ma da taimaka wa bangaren Aljeriya wajen gina tsarin fasaha mai dacewa da halayen kasar. Layin dogo, a nan ya zama “dakin koyar da fasaha”, ba wai kawai hanyar jigilar kaya ko fasinjoji ba ne, wato har ma ya daga matsayin fasahohi da masana’antu na kasar.

Ban da haka, Sin ta tsara layin dogo na yammacin Aljeriya bisa ainihin bukatun kasar, duba da cewa Aljeriya tana matukar bukatar hada babban ma’adinin karfe dake cikin kasa da tashar jiragen ruwa ta Bahar Rum, ta yadda Aljeriya ke iya samun wata hanyar ci gaban masana’antar karfe, da habaka karin sana’o’i masu alaka da albarkatu.

LABARAI MASU NASABA

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

A Gabashin Afirka, aikin layin tashar jiragen ruwa ta Lamu yana nufin baiwa kasasr Sudan ta Kudu, da Habasha damammakin ci gabansu, matakin da ya bayyana ruhin shawarar GDI a fili, wato “kar a bar wata kasa, ko wani mutum a baya”.

A hakika, salon hadin gwiwar Sin da Afirka na sauyawa daga “Abubuwan da Sin ke ginawa a Afirka”, zuwa “Karfin wasu fannoni da Sin da Afirka suke ginawa tare”. Ruhin shawarar GDI ta samar da daidaito, da daukar hakikanan matakai, da tabbatar da dorewar ci gaba, sun bayyana a fili cikin wadannan layukan dogo, da tashoshin jiragen ruwa, da tashoshin wutar lantarki, da aka gina. Wannan ba habaka kayan more rayuwa ne kadai ba, har ma misali ne na daidaitacciyar hanyar samun ci gaba: A yi hadin gwiwa wajen gina ababan more rayuwa, gami da karfafa karfin samun ci gaba ta hanyar dogaro da kai. (Mai rubuta: MINA)

Afirka
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
Afirka
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
  • Sulaiman
    Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
  • Sulaiman
    Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

MASU ALAKA

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Next Post
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Manyan ‘Yan Siyasar Nijeriya Da Taurarunsu Za Su Haska A 2026

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.