ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadurran Jirgin Sama 10 Da Suka Girgiza Nijeriya (I)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Jirgin Sama

Haruddan jirgin sama sun sha faruwa a Nijeriya inda suka yi sanadiyar mutuwar mutane da yawa, a cikinsu ga goma wadanda suka fi muni.

  1. Ranar 20 ga Nuwamba 1969 mutane 87 suka rasa rayukansu a hadarin jirgin sama na Bickers BC-10 wanda ya fadi a Legas Nijeriya.BC-10 ya taso ne daga Landan zuwa Legas inda ya yada zango Rome da Kano.Lokacin da ya kusa isowa Legas sai jirgin ya yi kasa sosai ba kamar yadda aka saba ba ya bugi itace wanda hakan ya sa ya fadi ya kama da wuta.
  2. Ranar 22 ga Janairu 1973 jirgin sama mai kirar Boeing 707 wanda hukumar jiragen sama ta Nijeriya ta ba shi aiki domin ya maido da Alhazai daga Jidda zuwa Legas ya fadi a Kano ya kashe mutane 176.

Saboda rashi kyawon yanayi a Legas sai aka juya akalar jirgin zuwa Kano.Ya yi yunkurin sauka a titin da jirage ke bi domin sauka amma sai aka samu matsala sai an yi sa’ar ceto ma’aikata biyu da fasinjoji 23 da ransu.

3.11 ga watan Yuli 1991 mutane 261 sun rasa rayukansu lokacin da jirgin sama na McDonnell-Douglas DC-8 da yake dawowa da Alhazan Sakkwato da aikin Hajji a madadin tsohuwar hukumar kula da jiragen sama ta kasa ya fadi a Jeddah, Saudi Arebiya,shine hadari mafi muni  a tarihin hadarin jirgin sama a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Jirgin saman Nijeriya ya taso daga Jedda amma bayan tasowar tsakanin kafa 2000-3000, sai aka samu matsala wadda ma’aikata suka bayyana.

An dauki mataki ba tare da bata lokaci ba sai dai bai hana abin da zai faru ya auku ba domin kuwa an samu matsalar birki wadda ta sa jirgin ya rasa irin halin da yake ciki sai ya fadi ya kama da wuta lokacin da yake kokarin dawowa.Shine hadarin jirgi mafi muni wanda ya shafi jirgin sama mai kirar DC-8 shine kuma hadari na biyu da ya faru a Saudi Arebiya a wancan lokacin.Matsalar da tasa hadarin an dora ta akan kuskure na mutum a hukumar kula da harkokin jiragen sama.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

  1. Ranar 26 ga Satumba 1992 mutane 158 suka mutu wadanda suke cikin jirgin Lockheed C-130H Hercules wanda sojojin saman a kasa ke amfani da shi ya fadi kusa da Legas.

Bayan jirgin ya tashi sai inji na farko ya lalace daganan sai na biyu shi ma ya biyo sahu bada dadewa ba.Ma’aikatan jirgin sun yi kokari su maida akalar jirgin zuwa Ejigbo amma sai inji na uku shi ma ya daina aiki.

Daga karshe dai jirgin ya fada a wurin da ruwa yake mai tabo ba a san ko mutane nawa bane suka mutu.Akwai ‘yan Nijeriya a kalla 150, ‘yan kasar Ghana 5,dan kasar Tanzaniya 1, dan Zimbabwean 1, da kuma dan  Uganda 1 a cikin hadarin.

  1. Ranar 7 ga Nuwamba 1996 jimillar mutane 144 sun mutu bayan jirgin sama na Boeing 727 da kamfanin jirgin sama na ADC ke amfani da shi ya taso daga Fatakwal zukka Legas ya fadi a Ejirin a inda duk mutanen da ke cikin jirgin suka mutu.

Za mu ci gaba a mako mai zuwa

Jirgin Sama
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    ‘Lokaci Ya Yi Na Ɗaukar Mataki Kan Masu Yanke Hukunci Da Kansu’

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Sada Zumunci Da Abubuwan Da Ke Yanke Shi A Zamanin Nan

Sada Zumunci Da Abubuwan Da Ke Yanke Shi A Zamanin Nan

LABARAI MASU NASABA

Rahoton Bankin Duniya: Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Dore

Rahoton Bankin Duniya: Ci Gaban Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Dore

July 7, 2026
Binciken CGTN Ya Shaida Kiraye-kirayen Jama’a Game Da Bukatar Hada Karfi Da Karfe Wajen Shawo Kan Kalubalen Tsanantar Yanayi

Binciken CGTN Ya Shaida Kiraye-kirayen Jama’a Game Da Bukatar Hada Karfi Da Karfe Wajen Shawo Kan Kalubalen Tsanantar Yanayi

July 7, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ɗan Takarar Gwamnan Kaduna Na ADC, Ya Gana da El-Rufai, Ya Sha Alwashin Kawo Karshen Mulkin APC

July 7, 2026
Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

Kulla Yarjejeniyar UNCLOS Da Aiwatar Da Ita Jigo Ne Na Wanzar Da Gaskiya Da Adalci A Odar Teku Tsakanin Kasa Da Kasa

July 7, 2026
Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

July 7, 2026
Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

July 7, 2026
'yansanda

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.