ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadurran Jirgin Sama 10 Da Suka Girgiza Nijeriya (I)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Jirgin Sama

Haruddan jirgin sama sun sha faruwa a Nijeriya inda suka yi sanadiyar mutuwar mutane da yawa, a cikinsu ga goma wadanda suka fi muni.

  1. Ranar 20 ga Nuwamba 1969 mutane 87 suka rasa rayukansu a hadarin jirgin sama na Bickers BC-10 wanda ya fadi a Legas Nijeriya.BC-10 ya taso ne daga Landan zuwa Legas inda ya yada zango Rome da Kano.Lokacin da ya kusa isowa Legas sai jirgin ya yi kasa sosai ba kamar yadda aka saba ba ya bugi itace wanda hakan ya sa ya fadi ya kama da wuta.
  2. Ranar 22 ga Janairu 1973 jirgin sama mai kirar Boeing 707 wanda hukumar jiragen sama ta Nijeriya ta ba shi aiki domin ya maido da Alhazai daga Jidda zuwa Legas ya fadi a Kano ya kashe mutane 176.

Saboda rashi kyawon yanayi a Legas sai aka juya akalar jirgin zuwa Kano.Ya yi yunkurin sauka a titin da jirage ke bi domin sauka amma sai aka samu matsala sai an yi sa’ar ceto ma’aikata biyu da fasinjoji 23 da ransu.

3.11 ga watan Yuli 1991 mutane 261 sun rasa rayukansu lokacin da jirgin sama na McDonnell-Douglas DC-8 da yake dawowa da Alhazan Sakkwato da aikin Hajji a madadin tsohuwar hukumar kula da jiragen sama ta kasa ya fadi a Jeddah, Saudi Arebiya,shine hadari mafi muni  a tarihin hadarin jirgin sama a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Jirgin saman Nijeriya ya taso daga Jedda amma bayan tasowar tsakanin kafa 2000-3000, sai aka samu matsala wadda ma’aikata suka bayyana.

An dauki mataki ba tare da bata lokaci ba sai dai bai hana abin da zai faru ya auku ba domin kuwa an samu matsalar birki wadda ta sa jirgin ya rasa irin halin da yake ciki sai ya fadi ya kama da wuta lokacin da yake kokarin dawowa.Shine hadarin jirgi mafi muni wanda ya shafi jirgin sama mai kirar DC-8 shine kuma hadari na biyu da ya faru a Saudi Arebiya a wancan lokacin.Matsalar da tasa hadarin an dora ta akan kuskure na mutum a hukumar kula da harkokin jiragen sama.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

  1. Ranar 26 ga Satumba 1992 mutane 158 suka mutu wadanda suke cikin jirgin Lockheed C-130H Hercules wanda sojojin saman a kasa ke amfani da shi ya fadi kusa da Legas.

Bayan jirgin ya tashi sai inji na farko ya lalace daganan sai na biyu shi ma ya biyo sahu bada dadewa ba.Ma’aikatan jirgin sun yi kokari su maida akalar jirgin zuwa Ejigbo amma sai inji na uku shi ma ya daina aiki.

Daga karshe dai jirgin ya fada a wurin da ruwa yake mai tabo ba a san ko mutane nawa bane suka mutu.Akwai ‘yan Nijeriya a kalla 150, ‘yan kasar Ghana 5,dan kasar Tanzaniya 1, dan Zimbabwean 1, da kuma dan  Uganda 1 a cikin hadarin.

  1. Ranar 7 ga Nuwamba 1996 jimillar mutane 144 sun mutu bayan jirgin sama na Boeing 727 da kamfanin jirgin sama na ADC ke amfani da shi ya taso daga Fatakwal zukka Legas ya fadi a Ejirin a inda duk mutanen da ke cikin jirgin suka mutu.

Za mu ci gaba a mako mai zuwa

Jirgin Sama
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Sada Zumunci Da Abubuwan Da Ke Yanke Shi A Zamanin Nan

Sada Zumunci Da Abubuwan Da Ke Yanke Shi A Zamanin Nan

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.