ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hare-hare A Kan Rafah: Amurka Ta Dakatar Da Tura Wa Isra’ila Bama-bamai

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Hare-Hare

Amurka a makon da ya gabata ta dakatar da aika wa Isra’ila bama-bamai kan fargabar kai munanen hare-hare a Birnin Rafah da ke Kudancin Gaza, a cewar wani babban jami’in gwamnatin Amurka.

Jami’in ya shaida wa kafar yada labarai ta CBS cewa kayan sun hada da bam mai nauyin tan 1,800 2,000lb da 1,700 500lb.

  • Kabilar Bayankole Da Innar Amarya Ke Jima’i Da Ango Domin Gwaji
  • Ya Kamata Manchester United Ta Kori Erik ten Hag?

Ya kara da cewa Isra’ila ba ta saurari koken Amurka kan bukatun kayan agajin da suka kamata a kai wa mutanen Rafah ba.

ADVERTISEMENT

Mai Magana Da Yawun Rundunar Sojin Isra’ila ta IDF Daniel Hagari ya shaida wa manema labarai cewa Amurka ta rika bayar da taimakon tsaro tun farkon yakin, inda ya kara da cewa an yi wata tattaunawar sirri tsakanin kasashen biyu.

Isra’ila ta ci gaba da kai hare-hare a tsakiyar dare a zirin Gaza sa’o’i bayan sojojin Isra’ila cikin motocin yaki sun kwace mashigar Rafah da ke bangaren Falasdinawa a kan iyakar Masar.

LABARAI MASU NASABA

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

Yanzu haka dai Isra’ila ta tsananta kai hare-hare a kewayen Rafah. Wasu kafofin sun ce mutum bakwai aka kashe ‘yan gida daya a wani hari da aka kai.

Rafah ta kasance muhimmiyar hanya ta shigar da kayan agaji kuma hanya daya da mutane ke iya fita daga garin tun farkon fara yaki tsakanin Isra’ila da Hamas a Oktoban shekarar da ta gabata.

An rufe mashigar tun safiyar ranar Laraba amma rundunar sojin ta ce za ta kara bude mashigar Kerem Shalom da ke kusa da wadda aka rufe tsawon kwanaki hudu.

Hare-Hare
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ba Zai Yiwu A Cimma Yarjejeniya Ba Tare Da Sanya Batun Lebanon Ba —Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Kasashen Da Darajar Kudadensu Suka Fadi Da Wadanda Nasu Suka Tashi Sanadiyyar Yakin Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    ’Yansanda Da ‘Yan Sa-kai Sun Ceto Shanu 245 Da Aka Sace A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    An Daure Mutum Biyu Shekara 24 Saboda Kashe Wani Dan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

MASU ALAKA

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima
Manyan Labarai

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji
Labarai

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno
Labarai

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Samar Da Wani Tsarin Dake Iya Daukar Kilogiram 100 Na Ruwan Hydrogen A Jikin Ababen Hawa 

Kasar Sin Ta Samar Da Wani Tsarin Dake Iya Daukar Kilogiram 100 Na Ruwan Hydrogen A Jikin Ababen Hawa 

LABARAI MASU NASABA

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad, Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

June 8, 2026
Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.