ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Harry Maguire Ya Rasa Mukaminsa Na Kyaftin A Manchester United

by Rabilu Sanusi Bena
3 years ago
Maguire

Harry Maguire ya ce kociyan kungiyar Erik ten Hag ya tube shi daga mukamin kyaftin din Manchester United

 

Tsohon Kocin Man Utd Ole Gunnar Solskjaer ne ya nada Maguire a matsayin kyaftin a watan Janairun 2020 watanni biyar bayan zuwansa daga Leicester City

ADVERTISEMENT
  • Na So Mane Ya Koma Manchester City, Cewar Yaya Taure

Dan wasan bayan Ingila ya ce ya ji takaici matuka amma zai ci gaba da bada himma a kungiyar

 

LABARAI MASU NASABA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman

Dan wasan mai shekaru 30 ana alakanta shi da komawa West Ham

 

Maguire ya buga wasanni 31 daga cikin 62 da kungiyar ta buga a dukkanin gasa a kakar bara, wanda kwantiraginsa a Old Trafford zai kare zuwa 2025

 

Bayan tattaunawa da manajan a yau ya sanar da ni cewa zai canza kyaftin a kungiyar,Maguire ya wallafa a shafinsa na sada zumunta

 

Ya bayyana min dalilansa kuma duk na aminta da Bukatar sa

 

Ina so in yi godiya ga magoya bayan Manchester United saboda goyon bayan da suka ba ni yayin da nake sanye da kyallen kyaftin

 

Tun daga ranar da na ɗauki aikin, shekaru uku da rabi da suka wuce ina matukar alfahari da jagorancin Manchester United

 

Kuma yana ɗaya daga cikin abubuwan alfahari na rayuwata har zuwa yau

 

Na yi duk abin da zan iya don taimaka wa United ta yi nasara a ciki da wajen fili

 

Raphael Varane da Lisandro Martinez an fifita su kan Maguire a tsakiyar tsaron United a kakar wasan da ta gabata, kuma lokacin da dan wasan ya ji rauni, Victor Lindelof ya maye gurbinsa

Maguire
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars

MASU ALAKA

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta
Manyan Labarai

Kano Pillars Ta Naɗa Mataimakin Kocin Super Eagles, Daniel Ogunmodede A Matsayin Sabon Kocinta

July 3, 2026
NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman
Wasanni

NSC Ta Ƙaddamar Da Shugabannin Wasannin Masu Buƙata Ta Musamman

July 2, 2026
BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars
Wasanni

BUA Ya Musanta Rahoton Cewa Zai Sayi Kaso 70 Na Kano Pillars

June 30, 2026
Next Post
Ministan Tanzania: Kasarsa Za Ta Ci Gajiyar Hadin Gwiwar TVET Da Sin

Ministan Tanzania: Kasarsa Za Ta Ci Gajiyar Hadin Gwiwar TVET Da Sin

LABARAI MASU NASABA

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

July 4, 2026
Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

July 4, 2026
Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

July 4, 2026
CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

July 4, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.