• Leadership Hausa
Saturday, December 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hasashen Yadda Wasan Arsenal Da Tottenham Zai Kaya

by Rabilu Sanusi Bena
2 months ago
in Wasanni
0
Hasashen Yadda Wasan Arsenal Da Tottenham Zai Kaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yau Lahadi 24, ga Satunba 2023 za a buga wasan da masu sha’awar kallon kwallon kafa ke kira da London Derby, wato wasa tskanin manyan kungiyoyin kwallon kafa biyu Arsenal da Tottenham Hotspur.

Wasan yana daukar hankalin masu sha’awar kallon kwallon kafa da ke fadin Duniya.

  • Hasashe Yadda Wasan Manchester United Da Burnley Zai Kaya
  • Cristiano Ronaldo Ya Zura Kwallaye Uku Rigis A Wasansu Da Al Ahl

Duba da cewar dukkan kungiyoyin biyu babu kanwar lasa a cikinsu matukar ana magana ta iya taka leda.

Kungiyoyin biyu wadanda dukkansu suke a babban birnin London na kasar Ingila,sun shahara a fannin kwallon kafa.

Arsenal da Tottenham sun hadu sau 189 a tarihi,inda Arsenal ta samu nasara sau 78 aka yi canjaras sau 51 inda kuma Tottenham samu nasara har sau 61.

Labarai Masu Nasaba

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto

Zuwa yanzu Tottenham tana matsayi na biyu da maki 13 yayinda itama Arsenal take da maki 13 a matsayi na hudu akan teburin gasar Premier League ta bana.

Tags: Arsenal
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nada Mace Babbar Mai Shari’a A Kano Ya Kara Mana Kwarin Gwiwa – Barista Batulu

Next Post

An Daure Wani Mai Unguwa Bisa Zargin Satar Janareta

Related

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0
Wasanni

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

2 days ago
Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto
Wasanni

Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto

3 days ago
Kofin Duniya Na Matasa ‘Yan Kasa Da Shekaru 17: Kasar Faransa Ta Tsallaka Zagayen Karshe
Wasanni

Kofin Duniya Na Matasa ‘Yan Kasa Da Shekaru 17: Kasar Faransa Ta Tsallaka Zagayen Karshe

4 days ago
UEFA Champions League: Za Mu Taka Leda Tamkar  A Wasan Karshe – Xavi
Wasanni

UEFA Champions League: Za Mu Taka Leda Tamkar  A Wasan Karshe – Xavi

4 days ago
Ko Zai Yiwu A Kori Manchester City Da Liverpool Daga Gasar Firimiya?
Wasanni

Ko Zai Yiwu A Kori Manchester City Da Liverpool Daga Gasar Firimiya?

6 days ago
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa
Wasanni

Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa

7 days ago
Next Post
An Daure Wani Mai Unguwa Bisa Zargin Satar Janareta

An Daure Wani Mai Unguwa Bisa Zargin Satar Janareta

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

December 2, 2023
Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

December 2, 2023
Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

December 2, 2023
Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

December 2, 2023
Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

December 2, 2023
Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

December 2, 2023
Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

December 2, 2023
NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

December 2, 2023
Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

December 2, 2023
Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

December 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.