ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Indomie Ta Gwangwaje Mutane 80 Da Kyautar PS5, iPhone, TV, Firinji Da Kekuna A Gasar Garabasar Samun Nasara 

by Leadership Hausa
2 months ago

Kamfanin taliyar Indomie na ci gaba da faranta ran kwastomominsa ta hanyar shirin sa na Garabasar Samun Nasara (Indomie Success Promo), wani shiri ne na musamman da aka ƙirƙiro domin karrama kwastomomi masu daraja tare da samar da kyautuka da za su ke tunawa da su da sanya su farin ciki.

Shiga cikin gasar abu ne mai sauƙi. Ana buƙatar masu sha’awa da su tattara faketin ledojin Indomie guda 10 na sabon fakiti su kai su cibiyar da ake karɓa mafi kusa da su domin samun fakitin Indomie gram 70 kyauta.

  • Bankin Duniya ya Jinjina Wa Jihar Gombe Kan Magance Zaizayar Kasa
  • Yadda Takarar Obi Ta Zama Kamar Wani Wasan Barkwanci

Duk faketin ledoji 10 ana ƙirga su a matsayin maki ɗaya. Yawan ledojin Indomie da ka tattara na ƙara yawan makinka a gasar, ka ci Indomie da yawa, ka ci nasarar lashe gasar da yawa! A ƙarshen kowane wata, mutane 80 da ke kan jadawalin da suka yi nasara da maki mai rinjaye za su samu kyaututtuka masu kayatarwa. Haka kuma, ana iya bibiyar shafin Indomie.ng/arewa, domin samun karin bayani kan gasar.

ADVERTISEMENT

A wani ɓangare na gasar, Indomie ta shirya wani gagarumin taron Kasuwannin Kano da Kaduna, inda aka nishaɗantar da jama’a. Taron ya tara jama’a da ‘yan-kasuwa masu da masu sayayya inda aka nishadantu da wasanni masu kayatarwa tare da ƙarin rabon kayatattun kyautuka daga Indomie.

Babban abin da ya fi ɗaukar hankali shi ne rabon kyaututtuka kai tsaye ga wadanda suka lashe gasar, inda waɗanda suka yi nasara suka samu kyaututtuka kamar PS5 da wayoyin iPhone da firiza da mazubin gas na girki da talabijin da kuma kekuna. Wannan rabon kyaututtuka ya sanya farin ciki a zukatan mahalarta taron, tare da ƙara tabbatar da gaskiya da sahihancin gasar.

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Da yake jawabi a wajen taron, Jamiu Abdulrasheed ya bayyana cewa: “Ganin farin ciki da annashuwa a fuskar kwastomominmu yana nuna mana cewa duk ƙoƙarin da muka yi wajen shirya wannan gasar ya yi tasiri. Wannan shiri hanya ce ta nuna musu godiya tare da ba su damar cin manyan kyaututtuka.”

Wasu daga cikin waɗanda suka yi nasara sun bayyana cewa nasarar ta zo musu a bazata kuma ta sanya su farin ciki matuka, tare da ƙarfafa wa sauran jama’a gwiwa da su shiga cikin gasar a dama da su suma su amfana.

Baya ga nishaɗi, taron ya taimaka wajen bunƙasa hada-hada Kasuwannin biyu, inda yawan jama’a ya ƙaru tare da hada-hadar harkokin kasuwanci a yankunan da aka gudanar da gasar.

Har yanzu akwai sauran kyaututtuka da za a ci, Indomie na ƙarfafa wa jama’a gwiwa da su ci gaba da shiga gasar tare da cin Indomie domin ƙara samun damar cin nasara a gasar.

Domin ƙarin bayani, ana shawartar jama’a da su rika bibiyar shafukan sada-zumunta na kamfanin musamman @Indomie Arewa.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli
Labarai

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Next Post
Mataimakin Shugaba Sin Ya Gana Da Shugaban Afrika Ta Kudu Kan Dangantakar Kasashen Biyu 

Mataimakin Shugaba Sin Ya Gana Da Shugaban Afrika Ta Kudu Kan Dangantakar Kasashen Biyu 

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.