ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jami’ar Osun Ta Buƙaci Wani Kamfani Ya Janye Kalamansa Kan Batun Ma’aikatan Bogi A Jami’ar

by Idris Aliyu Daudawa
4 months ago
Jami'ar

Shugabannin jami’ar Jihar Osun (UNIOSUN) sun yi kira da suna kamfanin Sally Tibbot Ltd cewar ya rubuta takardar neman a yafe mata a kan rahoton binciken yadda aka biya albashi inda har aka gano da ‘’akwai ma’aikatan Bogi da suka kai 250 .”

Da yake ganawa da manema labarai ranar Asabar, a Osogbo, mataimakin Shugaban jami’ar Farfesa.Clement Adebooye, ya yi barazanar cewar Jami’ar na iya ɗaukar matakin shari’a domin tana son abi mata ba’asin da ya kai ga sa yi mata irin wannan cin fuskar, matuƙar shi kamfanin yaƙi lashe aman da ya yi na zarginsu da hakan ba cewar akwai ma’aikatan Bogin.

  • APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe
  • Akpabio Ya Karɓi Baƙuncin Dattawan Niger Delta, Karanta Abin da Suka Tattauna 

Adebooye yace duk da yake ya shiga cikin lamarin na tantancewar amma duk da hakan sai da sunansa ya fito daga cikin jerin sunayen na ma’aikatanda ake zargin na Bogi ne a rahoton binciken da aka fitar bayan kammala shi binciken.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda ya ce, ma’aikata 249 ne aka cena Bogi ne lamarin da ya ce shin ne ya ƙara jefa lalata mutuncin Jami’ar a idanin al’umma.

“Masu kula da harkokin Jami’ar da kuma Shugabanninta sun yi marahoton kallon cewar wani al’amari ne neman da ake yi a ɓata mata suna, ba ayi bane yadda ya dace, an kuma so ne a ɓata sunanta kan irin yadda aka ɗauke da darja kamar yadda ya ce,”.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Mataimakin Shugaban jami’ar ya ce abinda ya lura da wanda aka damƙawa aikin shi ne bai saba da irin yadda lamarin ma’aikatan Jami’a yake,wato kamar ma’aikata kamar waɗanda su iyakarsu shekara shida ne zuwa bakwai, sai masu aukar hutu ma’aikatan wurin ne saboda su ƙaro karatu, wasu Malaman Jami’oi da ake yin hayarsu su zo domin karntarwa,sai kuwa wasu Malaman da ake basu damar yin bincike waɗanda na wucin gadi ne, daga koyawa har ma da na ɓangaren da ya shafi tafiyar da ita Jami’ar, su ma ana basu irin wannan damar ta hutun ana biyan su ne

Ya bayyana da akwai ma’aikata da yawa waɗanda aka amince da su tafi hutu domin ƙaro karatu, amma sai ga shi su ma an sa su cikin ajin ma’aikatan Bogi.

“Sai dai kuma maganar ma’aikatan Bogi 250 ( da aka ce suna nan) hakan ya ƙara nunwa a fili irin Cece- kucen da ake yi na Sally Tibbot ta maida hankali ne kan maganar dawowarta wurin, maimaikon ma tunanin da ake yi na akwai alamun gaskiya akan shi aikin binciken na ma’aikata da aka yi.

“Bugu da ƙari kuma Jami’ar kamar yadda ta ce lamarin ya ɗaure mata kai matuƙa kana irin abubuwan da aka yi amfani d a su wajen gano su ma’aikatan na Bogi, musamman ma, a lokacin da aka yi shi binciken na gano hakan kowa ya zo da kan shi ne an kuma gan shi kamar yadda ya jaddada,”.

Jami’ar ta ƙara jaddada buƙatarta ta a nemi gafara daga gare ta, bata haƙuri da kuma su ma’aikatan da abin ya shafa, idan kuma an ƙi ɗaukar matakin zai sa a ɗauki ko yanke shawarar kai al’amarin zuwa kotu.

Kamar yadda yace “Muna sa ran a rubuta mana takarda ta bamu haƙuri kan laifin da aka yi mana daga ita hukuma ga ita makarantar wato Jami’ar da kuma ma’aikatan da abin ya shafa daga ita Sally Tibbot. Mataimakin Shugaban Jami’ar da manyan Farfesoshin sun yi matuƙar damuwa akan irin kiraye- kirayen wayar da ake yi masu,saƙonni da kuma wasiƙu/ takardu daga cikin gida da kuma hukumomin ƙasashen waje dangane da yadda binciken yawan ma’aikatan Jami’ar Jihar Osun ya kasance.Muna iya zuwa kotu domin muma a bi mana hakkinmu,”cewar Adebooye.

Matsalar ta faro asali ne lokacin da aka yi bin diddiƙin dangane sanin ko ma’aikata nawa ake da su wanda aka yi tsakanin watannin Mayu da Yuni na 2023, wanda wani kamfani da ake kira ya yi ma gwamnatin Jihar Osun.

Shi dai Bakrin-Ottun tun da farko ne ya yi zargin cewar gwamnatin Jihar ta gaza ko ta kasa caukar mataki bayan rahoton binciken da aka yi ya gano da akwai da akwai ma’aikatan Bogi da suka kai 15,000 da kuma waɗanda suka yi ritaya a cikin bayanan kuɗaɗen biyan albashi.

Sai dai kuma gwamnatin Jihar Osun, ta hannun Kwamishina yaɗa labarai da wayar da kan al’umma, Kolapo Alimi, ya zargi shi Kamfanin cewa bayanan da ya bada akan ma’aikatan Bogi na Jihar abin bai kai haka bal yayi hakan ne domin ladar da za’a ba shi ta kasance mai yawa.

Yayin da jam’iyyar APC rashen Jihar na (APC) Osun ya yi kira da hukumomin hana yin al’amuran da suka shafi cin amana ta hanyar karɓar rashawa da cin hanci (ICPC) da (EFCC) su yi binciken domin gano yadda har aka samo bambance bambancen a a takardun biyan albashi.

Mai magana da yawun jam’iyyar APC Kola Olabisi cewa binciken ne kaɗai zai iya gano gaskiyar lamarin na yadda abin ya faru da kuma su wanene ke da laifi.

Yatib da shi ma yake tofa albarkacin bakinsa Shugaban jam’iyyar (PDP), na Jihar Sunday Bisi, ya zargi Ƴan adawa ne suke kare shi kamfanin da yayi bincike ya kuma gano mutanen Bogi da suka kai yawan 250 da har hakan yasa ake ta yin maganganu kan lamarin, kuwa lokacin da ake yin binciken an gano akwai abubuwan da ba dai dai suke ba.

Don haka abinda ya fi dacewa ayi shi ne maida hankali kan yin gyara irin waɗanda gwamnatin Jihar take amfani da su.

 

 

Jami'ar
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Jami'ar

Abubuwan Da Ya Kamata A Lura Da Su Kafin Fara Kiwon Agwagwa (Geese)

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

June 25, 2026
Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

June 25, 2026
Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 25, 2026
Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

June 25, 2026
Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.