ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihar Legas Ta Kwaso Ɗalibanta 230 Masu Karatu A Jami’ar Jos

by Idris Aliyu Daudawa
3 months ago
Jos

Gwamnatin Jihar Legas ta kwashe ɗalibai ƴan asalin Jihar fiye da 230 waɗanda suke karatu a Jami’ar Jos, wannan kuwa ya biyo bayan matsalar tsaron da ake fusknata a Jihar Filato, wanda hakak ne ne yasa ka rufe jami’ar da duk wasu harkokin karatu.

A na shi ƙarin haske, Gwamnan Jihar Babajide Sanwo-Olu,ta hanyar ma’aikatar ilimi mai zurfi, ya sa aka samar da motoci waɗanda jami’an tsaro suka rako ɗaliban da abin ya shafa har zuwa Legas ba tare da wata matsala ba.

  • NDLEA Ta Bankaɗo Hodar Ibilis Da Aka Ɓoye A Cikin Gwangwanin Kwakwar Manja A Legas
  • Payday Loans In Marion Waupaca County Wi Online 24

Hakan na ƙunshe ne a wani jawabin da aka fitar mai ɗauke da sa hannun darekatan al’amuran da suk shafi al’umma, Mamud Hassan.

ADVERTISEMENT

Hassan ya bayyana Kwamishinan ilimi mai zurfi ne, Tolani Sule, wanda ya amshi ɗalibai waɗanda aka dawo da su gida Legas ya bayyana cewar kwaso su ɗin ya zama dole ne domin, a kare rayuwar al’ummar Jihar Legas waɗanda su ba a gidaba bane suke karatu.

Ya ƙara da cewa gwamnati ba za ta yi biris da rahoton matsalar tsaro a Jos ba ta kuma jinjinawa jami’an tsaro saboda tabbatar da dawowar da ɗaliban lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

Ga bayanin kamar yadda yake, “Zaman lafiya da jindaɗin al’ummar mau shi ne abin karewa, musamman ma matasa waɗanda suke nemn ilimi a faɗin tarayyar Nijeriya, shi ne babban abinda aka fi bamuhimmanci a wannan mulkin.

“Ba za mu kasance daban ba dangane da lamarin rahotannin da suke zuwa daga Jos.Mun godewa Shugaban ƙasa saboda dawo da zaman lafiya a Jihar Filato, gwamnatin Jiha , hukumomin tsaro saboda haɗin kan da suka bada wajen tabbatar da an samu damar fitar da ɗaliban daga wuraren da matsalar ta fi ƙamari , ba tare da wani matsala ba.

“Shi ma a na shi jawabin Babban Sakatare na ma’aikatar ilimi mai zurfi, Adeniran Kasali ya yi kira da ɗalibai su kasance ma su haƙuri. Kamar yadda ya ce, dukkan ɗaliban da suka dawo an duba lafiyarsu lokacin da suka iso Legas kafin a sada su da Iyayensu.

“ Gwamnatin Jihar Legas za ta ci gaba da sa ido kan irin ci gaban da aka samu a Jihar Filato da kuma Jami’a domin a samun sanin irin matakin da za a ɗauka matuƙar zaman lafiya ya dawo kamar yadda kowa ya ke buƙata .

“Babban mai ba gwamna shawara akan manyan makarantu Samuel Kappoa harkokin ɗalibai, Mista Samuel Kappo shi ne ya jago shi ne ya jagoranci dawo da ɗaliban.

Jos
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    ‘Lokaci Ya Yi Na Ɗaukar Mataki Kan Masu Yanke Hukunci Da Kansu’

MASU ALAKA

Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi
Manyan Labarai

Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

July 8, 2026
NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin
Labarai

NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

July 8, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Labarai

Kwankwaso Ya Mayar wa Ali Modu Sheriff Martani, Ya Ce Peter Obi Na da Gagarumin Goyon Baya a Arewa

July 8, 2026
Next Post
Bambancin Sin Da Amurka Bai Tsaya Kan Manufofi Kadai Ba

Bambancin Sin Da Amurka Bai Tsaya Kan Manufofi Kadai Ba

LABARAI MASU NASABA

Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

July 8, 2026
Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

July 8, 2026
Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

July 8, 2026
NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

July 8, 2026
Xi Ya Yi Kira Da A Bunkasa Salon Zamanantarwa Na Sin Ta Hanyar Ingiza Kirkire-kirkiren Kimiyya Da Fasaha

Xi Ya Yi Kira Da A Bunkasa Salon Zamanantarwa Na Sin Ta Hanyar Ingiza Kirkire-kirkiren Kimiyya Da Fasaha

July 8, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Kwankwaso Ya Mayar wa Ali Modu Sheriff Martani, Ya Ce Peter Obi Na da Gagarumin Goyon Baya a Arewa

July 8, 2026
Sojoji Sun Daƙile Harin ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Waɗanda Aka Sace A Taraba

Sojoji Da NDLEA Sun Kama Mutanen Da Ake Zargi Da Kai wa ’Yan Ta’adda Miyagun Ƙwayoyi A Katsina

July 8, 2026
An Gudanar Da Manyan Tarurruka 3 Game Da Kimiyya Da Fasaha A Beijing

An Gudanar Da Manyan Tarurruka 3 Game Da Kimiyya Da Fasaha A Beijing

July 8, 2026
Majalisar Zartarwa Ta Jihar Kaduna Ta Amince Da Manufofin Haɓaka Walwalar Al’ummar Jihar

Majalisar Zartarwa Ta Jihar Kaduna Ta Amince Da Manufofin Haɓaka Walwalar Al’ummar Jihar

July 8, 2026
Dole Ne Mace Ta Gaya Wa Mijinta Gaskiya Domin Ranar Hisabi – Matar Gwamnan Jigawa

Gwamnatin Jigawa Ta Ɗaga Mafi Ƙarancin Fansho Zuwa Naira 20,000

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.