ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihar Legas Ta Kwaso Ɗalibanta 230 Masu Karatu A Jami’ar Jos

by Idris Aliyu Daudawa
2 months ago
Jos

Gwamnatin Jihar Legas ta kwashe ɗalibai ƴan asalin Jihar fiye da 230 waɗanda suke karatu a Jami’ar Jos, wannan kuwa ya biyo bayan matsalar tsaron da ake fusknata a Jihar Filato, wanda hakak ne ne yasa ka rufe jami’ar da duk wasu harkokin karatu.

A na shi ƙarin haske, Gwamnan Jihar Babajide Sanwo-Olu,ta hanyar ma’aikatar ilimi mai zurfi, ya sa aka samar da motoci waɗanda jami’an tsaro suka rako ɗaliban da abin ya shafa har zuwa Legas ba tare da wata matsala ba.

  • NDLEA Ta Bankaɗo Hodar Ibilis Da Aka Ɓoye A Cikin Gwangwanin Kwakwar Manja A Legas
  • Payday Loans In Marion Waupaca County Wi Online 24

Hakan na ƙunshe ne a wani jawabin da aka fitar mai ɗauke da sa hannun darekatan al’amuran da suk shafi al’umma, Mamud Hassan.

ADVERTISEMENT

Hassan ya bayyana Kwamishinan ilimi mai zurfi ne, Tolani Sule, wanda ya amshi ɗalibai waɗanda aka dawo da su gida Legas ya bayyana cewar kwaso su ɗin ya zama dole ne domin, a kare rayuwar al’ummar Jihar Legas waɗanda su ba a gidaba bane suke karatu.

Ya ƙara da cewa gwamnati ba za ta yi biris da rahoton matsalar tsaro a Jos ba ta kuma jinjinawa jami’an tsaro saboda tabbatar da dawowar da ɗaliban lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Ga bayanin kamar yadda yake, “Zaman lafiya da jindaɗin al’ummar mau shi ne abin karewa, musamman ma matasa waɗanda suke nemn ilimi a faɗin tarayyar Nijeriya, shi ne babban abinda aka fi bamuhimmanci a wannan mulkin.

“Ba za mu kasance daban ba dangane da lamarin rahotannin da suke zuwa daga Jos.Mun godewa Shugaban ƙasa saboda dawo da zaman lafiya a Jihar Filato, gwamnatin Jiha , hukumomin tsaro saboda haɗin kan da suka bada wajen tabbatar da an samu damar fitar da ɗaliban daga wuraren da matsalar ta fi ƙamari , ba tare da wani matsala ba.

“Shi ma a na shi jawabin Babban Sakatare na ma’aikatar ilimi mai zurfi, Adeniran Kasali ya yi kira da ɗalibai su kasance ma su haƙuri. Kamar yadda ya ce, dukkan ɗaliban da suka dawo an duba lafiyarsu lokacin da suka iso Legas kafin a sada su da Iyayensu.

“ Gwamnatin Jihar Legas za ta ci gaba da sa ido kan irin ci gaban da aka samu a Jihar Filato da kuma Jami’a domin a samun sanin irin matakin da za a ɗauka matuƙar zaman lafiya ya dawo kamar yadda kowa ya ke buƙata .

“Babban mai ba gwamna shawara akan manyan makarantu Samuel Kappoa harkokin ɗalibai, Mista Samuel Kappo shi ne ya jago shi ne ya jagoranci dawo da ɗaliban.

Jos
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

MASU ALAKA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF
Rahotonni

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin
Rahotonni

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026
Labarai

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
Next Post
Bambancin Sin Da Amurka Bai Tsaya Kan Manufofi Kadai Ba

Bambancin Sin Da Amurka Bai Tsaya Kan Manufofi Kadai Ba

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.