• Leadership Hausa
Monday, January 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Manchester United Za Ta Mika Sabon Tayin Kudi Domin Sayan De Jong

by Abba Ibrahim Wada
7 months ago
in Wasanni
0
Manchester United Za Ta Mika Sabon Tayin Kudi Domin Sayan De Jong

Labarai Masu Nasaba

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez

Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

Wasu rahotanni daga Ingila sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Manchester United za ta kai sabon tayin kudi fam miliyan 70 domin sayan dan wasan Barcelona, Frankie De Jong.

Manchester United dai ta dade tana zawarcin matashin dan wasan mai shekara 25 kuma tuni ya amince da komawa kungiyar duk da cewa ba zata buga wasannin cin kofin zakarun turai ban a Champions League na bana.

  • Ganduje Ya Nada Baffa A Matsayin Shugaban Hukumar Kare Hakkin Masu Siye Da Siyarwa 
  • Chelsea Tana Tattaunawa da Manchester City Kan Sayalen Sterling

Sabon kocin Manchester United, Erik ten Hag, ne yake fatan sake haduwa da dan wasan, wanda ya taba koyarwa a lokacin da suka yi aiki a Ajax ta kasar Holland.

A kwanakin baya dai Barcelona ta yi fatali da tayin kudi na fam miliyan 60 da Manchester United ta yi a kan dan wasan, sai dai ana fatan a wannan lokacin idan Manchester United ta sake kai sabon tayin kudin za a daidaita.

Tags: Barcelona Frenkie De JongErik Ten HagManchester UnitedSayeTayi
Previous Post

Nketiah Ya Sake Sabunta Kwantiraginsa A Arsenal

Next Post

Batun Mika ‘Yan Gudun Hijira Ya Nuna Halayyar Kasashen Yamma

Related

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez
Wasanni

Benzema Ya Karya Tarihin Raul Gonzalez

1 day ago
Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?
Wasanni

Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

2 days ago
An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita
Wasanni

An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita

2 days ago
Arsenal Ta Kafa Tarihin Da Bata Taba Kafa Wa Ba
Wasanni

Arsenal Ta Kafa Tarihin Da Bata Taba Kafa Wa Ba

1 week ago
Ba Zan Bar Liverpool Ba Sai Dai A Kore Ni, Cewar Klopp
Wasanni

Ba Zan Bar Liverpool Ba Sai Dai A Kore Ni, Cewar Klopp

1 week ago
Barcelona Ta Dawo Cikin Hayyacinta – Cewar Laporta
Wasanni

Barcelona Ta Dawo Cikin Hayyacinta – Cewar Laporta

1 week ago
Next Post
Batun Mika ‘Yan Gudun Hijira Ya Nuna Halayyar Kasashen Yamma

Batun Mika ‘Yan Gudun Hijira Ya Nuna Halayyar Kasashen Yamma

LABARAI MASU NASABA

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

Ban Da Tyre Nichols, Wane Ne mutum Na Gaba Da ’Yan Sandan Amurka Za Su Yi Ajalinsa? 

January 30, 2023
Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

Gogewar Kasar Sin A Fannonin Ilimi Da Binciken Kimiyya, Abun Karfafa Gwiwa Ne Ga Kasashen Larabawa 

January 30, 2023
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

January 30, 2023
Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

Kasar Sin Ta Tsawaita Wasu Dabarunta Na Kudi

January 30, 2023
DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

DSS Ta Kama Wasu Ma’aikatan Banki Masu Hada-hadar Sayar Da Sabbin Kudaden Naira

January 30, 2023
Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

Tsohon Firaministan Kenya, Odinga, Ya Iso Nijeriya Don Halartar Taron LEADERSHIP Na 14

January 30, 2023
Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

Jirgin Kasan Kaduna-Abuja Ya Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Bayan Hatsarin Da Ya Yi

January 30, 2023
Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

January 30, 2023
2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu

2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu

January 30, 2023
Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya

Ina Addu’ar Allah Ya Saukar Min Da Cutar Da Za Ta Sa Na Shiryu – Murja Ibrahim Kunya

January 30, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.