• Leadership Hausa
Thursday, June 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manchester United Za Ta Mika Sabon Tayin Kudi Domin Sayan De Jong

by Abba Ibrahim Wada
12 months ago
in Wasanni
0
Manchester United Za Ta Mika Sabon Tayin Kudi Domin Sayan De Jong
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 

Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?

Wasu rahotanni daga Ingila sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Manchester United za ta kai sabon tayin kudi fam miliyan 70 domin sayan dan wasan Barcelona, Frankie De Jong.

Manchester United dai ta dade tana zawarcin matashin dan wasan mai shekara 25 kuma tuni ya amince da komawa kungiyar duk da cewa ba zata buga wasannin cin kofin zakarun turai ban a Champions League na bana.

  • Ganduje Ya Nada Baffa A Matsayin Shugaban Hukumar Kare Hakkin Masu Siye Da Siyarwa 
  • Chelsea Tana Tattaunawa da Manchester City Kan Sayalen Sterling

Sabon kocin Manchester United, Erik ten Hag, ne yake fatan sake haduwa da dan wasan, wanda ya taba koyarwa a lokacin da suka yi aiki a Ajax ta kasar Holland.

A kwanakin baya dai Barcelona ta yi fatali da tayin kudi na fam miliyan 60 da Manchester United ta yi a kan dan wasan, sai dai ana fatan a wannan lokacin idan Manchester United ta sake kai sabon tayin kudin za a daidaita.

Tags: Barcelona Frenkie De JongErik Ten HagManchester UnitedSayeTayi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nketiah Ya Sake Sabunta Kwantiraginsa A Arsenal

Next Post

Batun Mika ‘Yan Gudun Hijira Ya Nuna Halayyar Kasashen Yamma

Related

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 
Wasanni

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 

4 days ago
Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?
Wasanni

Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?

5 days ago
La liga Ta Zama Dandalin Masu Nuna Wariya, Cewar Vinicius
Wasanni

La liga Ta Zama Dandalin Masu Nuna Wariya, Cewar Vinicius

5 days ago
Ban Ji Dadin Rashin Zuwa Gasar Zakarun Turai A Badi Ba -Salah
Wasanni

Ban Ji Dadin Rashin Zuwa Gasar Zakarun Turai A Badi Ba -Salah

5 days ago
Jordi Alba Zai Bar Barcelona A Karshen Kakar Bana 
Wasanni

Jordi Alba Zai Bar Barcelona A Karshen Kakar Bana 

1 week ago
Saka Ya Kara Kwantiragin Shekaru 4 A Arsenal 
Wasanni

Saka Ya Kara Kwantiragin Shekaru 4 A Arsenal 

1 week ago
Next Post
Batun Mika ‘Yan Gudun Hijira Ya Nuna Halayyar Kasashen Yamma

Batun Mika ‘Yan Gudun Hijira Ya Nuna Halayyar Kasashen Yamma

LABARAI MASU NASABA

Ya Dace ‘Yan Siyasan Amurka Su Yi Tunani Kan Kalaman Elon Musk

Ya Dace ‘Yan Siyasan Amurka Su Yi Tunani Kan Kalaman Elon Musk

May 31, 2023
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Samar Da Yanayin Da Ya Dace Na Tattaunawa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen 2

May 31, 2023
Sin Na Son Hadin Kai Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Nazarin Sararin Samaniya

Sin Na Son Hadin Kai Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Nazarin Sararin Samaniya

May 31, 2023
Gudummawar Kasar Sin Ga Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Duniya Abu Ne Da Ake Gani A Zahiri

Gudummawar Kasar Sin Ga Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Duniya Abu Ne Da Ake Gani A Zahiri

May 31, 2023
Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

Tallafin Mai: Ba A Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC Ba

May 31, 2023
Sin Na Goyon Bayan Gwamnatin Mali Wajen Yaki Da Ta’addanci Da Tabbatar Da Tsaron Kasa

Sin Na Goyon Bayan Gwamnatin Mali Wajen Yaki Da Ta’addanci Da Tabbatar Da Tsaron Kasa

May 31, 2023
An Gudanar Da Taro Karo Na 12 Na Dandalin Masanan Sin Da Afirka

An Gudanar Da Taro Karo Na 12 Na Dandalin Masanan Sin Da Afirka

May 31, 2023
China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

China Ta Yi Alkawarin Ci Gaba Da Kulla Alakar Tattalin Arziki Da Nijeriya

May 31, 2023
Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

Za Mu Dauki Kwakkwaran Mataki Idan Gwamnati Ta Janye Tallafin Man Fetur —NLC

May 31, 2023
Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

Akwai Wadataccen Mai Da Zai Ishi ‘Yan Kasa Nan Da Kwanaki 30 —NNPCL

May 31, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.