ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Hukuncin Kisa Kan Wanda Ya Kashe ‘Yar Shekara 5 A Kano

by Leadership Hausa
5 months ago

Rabiu Ali Indabawa

Kotun Daukaka Kara da ke zama a Kano ta sake tabbatar da hukuncin kisa ta hanyar rataya da aka yanke wa Abdulmalik Tanko bisa laifin garkuwa da kuma kisan yarinya ‘yar shekara takwas, Hanifa Abubakar.

Mai Shari’a A.R. Muhammad, wanda ya karanta hukuncin a ranar Talata, ya yi watsi da karar da Tanko ya shigar, tare da tabbatar da hukuncin Kotun Babbar Jihar Kano, yana mai cewa kotun shari’ar farko ta yi aiki daidai da doka kuma ta tantance shaidu yadda ya kamata.

  • Gwamnan Gombe Ya Kafa Hukumar Kula Da Wutar Lantarki
  • Buƙatar A Sake Duba Sabuwar Dokar Haraji

A cewar Mai Shari’an, kotun daukaka karar ta gano cewa hujjojin da mai kara ya gabatar ba su da karfi, inda ta ce shaidun da masu kare hukuncin suka gabatar sun kasance masu karfi da gamsarwa.

ADVERTISEMENT

Saboda haka, ya bayyana cewa babu wani dalili da zai sa a tsoma baki a hukuncin kotun kasa.

Mai Shari’a Muhammad ya kuma yi kira ga gwamnati da ta tabbatar an aiwatar da hukuncin bayan wanda aka yanke wa hukuncin ya kammala dukkan hanyoyin daukaka kara da doka ta tanada.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Rahoton LEADERSHIP ya bayyana cewa Hanifa Abubakar, ‘yar shekara biyar, an sace ta a watan Disamba 2021 da Abdulmalik Tanko, mamallakin makarantar Noble Kids Academy da ke Karamar Hukumar Nassarawa a Jihar Kano.

Tanko ya nemi kudin fansa Naira miliyan 6 daga iyayenta kafin daga bisani ya sanya mata guba ta bera, abin da ya yi sanadiyyar rasuwarta.

Lamarin ya jawo Allah-wadai daga sassa daban-daban na kasar nan, sakamakon karancin shekarun yarinyar da kuma cin amanar da aka yi, ganin cewa Tanko shi ne mamallakin makarantar da take karatu a cikinta.

An gurfanar da Tanko a gaban kotu a ranar 24 ga Janairu, 2022, tare da Isyaku Hashim da Fatima Jibril, kan tuhuma da suka shafi hada baki wajen aikata laifi, garkuwa da mutane, tsare mutum ba bisa ka’ida ba, da kuma kisan kai da gangan.

A ranar 28 ga Yuli, 2022, Kotun Babbar Jihar Kano, karkashin jagorancin Mai Shari’a Usman Na’abba, ta yanke wa wanda aka samu da laifi da kuma Hashim hukuncin kisa ta hanyar rataya, yayin da aka yanke wa Fatima Jibril hukuncin daurin shekaru biyu a gidan yari.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Ci Gaban Sin Zai Haifar Da Ci Gaban Afirka

Ci Gaban Sin Zai Haifar Da Ci Gaban Afirka

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.