ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Tabbatar Da Hukuncin Kisa Kan Wanda Ya Kashe ‘Yar Shekara 5 A Kano

by Leadership Hausa
6 months ago

Rabiu Ali Indabawa

Kotun Daukaka Kara da ke zama a Kano ta sake tabbatar da hukuncin kisa ta hanyar rataya da aka yanke wa Abdulmalik Tanko bisa laifin garkuwa da kuma kisan yarinya ‘yar shekara takwas, Hanifa Abubakar.

Mai Shari’a A.R. Muhammad, wanda ya karanta hukuncin a ranar Talata, ya yi watsi da karar da Tanko ya shigar, tare da tabbatar da hukuncin Kotun Babbar Jihar Kano, yana mai cewa kotun shari’ar farko ta yi aiki daidai da doka kuma ta tantance shaidu yadda ya kamata.

  • Gwamnan Gombe Ya Kafa Hukumar Kula Da Wutar Lantarki
  • Buƙatar A Sake Duba Sabuwar Dokar Haraji

A cewar Mai Shari’an, kotun daukaka karar ta gano cewa hujjojin da mai kara ya gabatar ba su da karfi, inda ta ce shaidun da masu kare hukuncin suka gabatar sun kasance masu karfi da gamsarwa.

ADVERTISEMENT

Saboda haka, ya bayyana cewa babu wani dalili da zai sa a tsoma baki a hukuncin kotun kasa.

Mai Shari’a Muhammad ya kuma yi kira ga gwamnati da ta tabbatar an aiwatar da hukuncin bayan wanda aka yanke wa hukuncin ya kammala dukkan hanyoyin daukaka kara da doka ta tanada.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

Rahoton LEADERSHIP ya bayyana cewa Hanifa Abubakar, ‘yar shekara biyar, an sace ta a watan Disamba 2021 da Abdulmalik Tanko, mamallakin makarantar Noble Kids Academy da ke Karamar Hukumar Nassarawa a Jihar Kano.

Tanko ya nemi kudin fansa Naira miliyan 6 daga iyayenta kafin daga bisani ya sanya mata guba ta bera, abin da ya yi sanadiyyar rasuwarta.

Lamarin ya jawo Allah-wadai daga sassa daban-daban na kasar nan, sakamakon karancin shekarun yarinyar da kuma cin amanar da aka yi, ganin cewa Tanko shi ne mamallakin makarantar da take karatu a cikinta.

An gurfanar da Tanko a gaban kotu a ranar 24 ga Janairu, 2022, tare da Isyaku Hashim da Fatima Jibril, kan tuhuma da suka shafi hada baki wajen aikata laifi, garkuwa da mutane, tsare mutum ba bisa ka’ida ba, da kuma kisan kai da gangan.

A ranar 28 ga Yuli, 2022, Kotun Babbar Jihar Kano, karkashin jagorancin Mai Shari’a Usman Na’abba, ta yanke wa wanda aka samu da laifi da kuma Hashim hukuncin kisa ta hanyar rataya, yayin da aka yanke wa Fatima Jibril hukuncin daurin shekaru biyu a gidan yari.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Labarai

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

June 25, 2026
Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Sabon Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Sabon Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 25, 2026
Next Post
Ci Gaban Sin Zai Haifar Da Ci Gaban Afirka

Ci Gaban Sin Zai Haifar Da Ci Gaban Afirka

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

June 25, 2026
Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

June 25, 2026
Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Sabon Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

Gwamna Yusuf Ya Naɗa Muhuyi A Matsayin Shugaban Sabon Kwamitin Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 25, 2026
Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

June 25, 2026
Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

June 25, 2026
Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu

Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu

June 25, 2026
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Tattaunawa Da Wakilan ‘Yan Kasuwa Mahalarta Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na DAVOS

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Tattaunawa Da Wakilan ‘Yan Kasuwa Mahalarta Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na DAVOS

June 25, 2026
Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.