ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Buƙatar A Sake Duba Sabuwar Dokar Haraji

by Leadership Hausa
6 months ago

A makon da ya gabata ne, a shiga cikin wata zazzafar dambawar ka’addama kan zargin cushen a cikin dokokin harji na shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, wadda gwamnatinsa, ta gabatarwa da ‘yan majalisar kasar, ta kuma zamo doka.

Akasarin masu bibiyar lamarin, tun daga matakin farko na fara tsara kunkurin kafin ya zama doka.

Kundurin harajin sun zamo daka ne, biyo bayan faman tuntuba da aka ta hakilon yi, wanda kuma ake ta ci gaba da yin koarafi a kasar cewa, an dibga cushe a cikin dokokin na harajin, wadanda ‘yan majalisar suka amince da su.

ADVERTISEMENT

A yanzu haka dai, ana ganin akwai matukar bukatar a gudanar da cikakken bincike, kan batun zargin cushen da aka yi, a cikin dokikin harajin.

A watan Fabirairun 2025 ne, Majalisar Wakilai ta amince da dokokkin harin bayan gudanar da tarukan jin ra’ayoyin jama da kuma yin dubi kan wasu batun da za su iya janyo koma baya ga dokokin, wadanda daga baya, aka hade dokokin da sauran da Majalisar Dattawa, ta amince.

LABARAI MASU NASABA

Ana Ci Gaba Da Tafka Muhawara Kan Shirin Gwamnati Na Haramta Masana’atun Sarrafa Robobi

Kisan Gillar Marabar Jos: Bai Kamata Jinin Malama Ummulkhairi Ya Tafi A Banza Ba

Dokokin guda hudu sun hada da, dokar haraji ta kasa da dokar haraji ta bangaren mulki da dokar haraji ta tara kudaden shiga da kuma dokar haraji ta hadaka ta hukumar tara haraji.

Shugaba Bola Tinubu ne, ya rattaba hannun kan wadannan dokokin a watan Yunin 2025, bisa nufin samar da sauye-sauye a tsarin tara haraji na kasa.

Sai dai, an tsara wadannan dokikin harajin, za su fara aiki ne gadan-gadana a watan Janairun 2026.

Amma sai wata takaddama ta kunno kai a tsakanin majalisar kasa bisa zargin da wasu ‘yan Majalisar Wakilai suka bijro da shin a cewa, an yin cushe, a cikin wadannan dokokin harajin tare da kuma wani zargin da wasu ‘yan kasar suka yi, na yin cushen.

Dan Majalisar Wakilai da ya fara bijiro da zargin cushen shi ne, Abdulsamad Dasuki, wanda ya sanar da cewa, dokokin harjin, sun saba da wadanda wanda ‘yan Majalisar suka amince da su, aka kuma gabatarwa da alummar kasa.

A cewarsa, wannan cushen ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar nan da kuma dokokin kasar, kuma bai kamata Majalisar, ta yi sako-sako kan batun ba.

Sai dai, a martanin da Shugaban Majalisar Wakilai In response, Abbas Tajudeen, ya bayar da tabbacin cewa, Majalisar za ta dauki matakan da suka dace domin lalubo da mafita, kan batun.

Domin tabbatar da wannan alawashin na Abbas ne, ya sanya Majalisar ta kafa wani kwamiti na wucin gadi, mai mutane bakwai domin gudanar da bincike kan wannan batun na cushen.

Kwamtin a karkashin shugabancin dan Majalisa Aliyu Betara, ana sa ran zai kammala bincikensa ya kuma gabatar da rahoton sa a gaban Majalisar, nan da mako daya.

Wannan Jaridar na shawartar kwamitin da ya gudanar da aikinsa, ba tare da an yi masa, wani katsalandan ba kuma ba tare da sanya wata siyasa ba, ya kuma tabbatar da ya sanar da ‘yan Nijeriya binciken da ya gudanar.

Hakan ne, kawai zai sanya yakini da yarda, a cikin Zuciyoyin ‘yan kasar nan.

Kazalika, akwai matukar bukatar kwamtin ya gudanar da binciken sa, bisa ka’ida da kuma gaskiya.

Dole ne kuma bangaren zartarwa ya bari dokar kasa ta yi aikinta, yadda ya dace, musamman ba wai kawai domin zargin cushen ba, amma domin a kawar dukkan wani shakku daga cikin Zuciyar ‘yan kasar kan zargin batun na cushen.

Bugu da kari, abinda ya zarce batun kara samar da kudaden shiga da kuma kara tara harji ga kasar, doka za ta yi aikinta, wanda hakan zai kuma kara farkar da ‘yan Nijeriya, kan irin kudaden da Gwamnatin ke kashewa da tare da kuma tabbatar da tana bin ka’ida, wajen kashe kudaden.

Akwai bukatar a rinka tafiyar da komai yadda ya dace a kasar nan, duba da cewa, daukacin dokokin kasar, ba wai sune, suka kirkiri kansu da kansu ba.

Daukacin sabuntawar da za a yi domin tabbatar da inganci da kuma yin abinda ya dace, abu ne, da ba za a iya yin watsi, da hakan ba.

Dole ne dai, dokar ta faro daga wani wuri, wanda kuma aka tsar za fara fara wanzar da ita, gadan-gadan a ranar daya ga watan Janairun shekarar 2026.

A bisa ra’ayin mu, fara yin gwajin wadannan dokokin harjin a cikin kasa, zai tabbatar da saurin gudanar da garanbawul.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Tallafa Wa Yara Masu Buƙatu Na Musamman Shi Ne Burina
  • Leadership Hausa
    Dole Mata Su Rungumi Sana’o’i Domin Tsira Daga Takaicin Zamani —Ramatu Bello
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

MASU ALAKA

Ana Ci Gaba Da Tafka Muhawara Kan Shirin Gwamnati Na Haramta Masana’atun Sarrafa Robobi
Ra'ayinmu

Ana Ci Gaba Da Tafka Muhawara Kan Shirin Gwamnati Na Haramta Masana’atun Sarrafa Robobi

July 10, 2026
Kisan Gillar Marabar Jos: Bai Kamata Jinin Malama Ummulkhairi Ya Tafi A Banza Ba
Ra'ayinmu

Kisan Gillar Marabar Jos: Bai Kamata Jinin Malama Ummulkhairi Ya Tafi A Banza Ba

July 3, 2026
sikila
Ra'ayinmu

Buƙatar Mayar Da Hankali Wajen Kawo Ƙarshen Ciwon Sikila A Nijeriya

June 26, 2026
Next Post
Kudaden Paris Club: Ana Ce-ce-ku-ce Tsakanin Gwamnoni Da Ministan Shari’a

Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Neman Belin Malami

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.