ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kur’ani Bai Halatta Cin Naman Kare Ba-Sheikh Masussuka

by Najib Sani
3 years ago
Masussuka

Wani Shahararren Malamin addinin musulunci mai akidar bin Alkur’ani zalla da ke zaune a jihar Katsina, Sheikh Yahya Ibrahim Masussuka ya warware fatawar da wani malami da su ke akida daya a jihar Kaduna yayi na cewa “cin naman kare ba haramun bane a karantarwar Alkur’ani”.

Malamin na Kaduna ya yi da’awar cewa, acikin Alkur’ani gaba daya babu wani wuri da aka hana cin naman Kare, sabida haka ya yanka Kare a makarantarsa kuma ya raba naman ga Dalibansa da wasu mutane a unguwarsa.

  • Shin Ya Halatta Matar Aure Ta Yi Facebook? (Fatawa)

Al’amarin da ya jawo cece-kuce a tsakanin al’ummar musulmi a jihar dama wasu jihohin kasar nan.

ADVERTISEMENT

An rahoto cewa, al’amarin ya sanya wasu fusatattun Matasa rushe gidan malamin sakamakon wannan sabuwar da’awa.

Sai dai, Sheikh Masussuka da ya ke zantawa da wakilin LEADERSHIP Hausa, ya warware fatawar wancan malamin na Kaduna da yayi ikirarin shi mmabiyin Alkur’ani ne zalla, inda yace waccar fatawar ba koyarwarsu bace.

LABARAI MASU NASABA

Menene Hukuncin Yin Aure Da Cikin Shege?

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

Masussuka yayi nuni da cewa, a Alkur’ani Allah ya ambata amfanin Kare da yin gadi ko farauta kamar yadda ya ambata doki, jaki da alfadari a matsayin ababen hawa.

Yace tunda Allah ya riga ya fadi amfanin kare da yin gadi da farauta, ba bukatar a fada wa mutum cewa “ba a ci” domin da ana ci, “Alkur’ani zai fada kamar yadda ya halatta cin sauran dabbobi irin su raguna, awaki, shanu da sauransu”.

Sabida haka, Masussuka yace, wancan malamin da ake cewa dan Kur’aniyyun ne bai fahimci Alkur’ani ba.

Masussuka
Najib Sani
+ postsBio
  • Najib Sani
    https://hausa.leadership.ng/author/najib-sani/
    Dannau Ba Matsalar Aljanu Ba Ce, Aikin Kwakwalwa Ne -Dakta Maryam (Adon Gari)
  • Najib Sani
    https://hausa.leadership.ng/author/najib-sani/
    Yajin Aikin ASUU: Malamin Jami’a Ya Yi Barazanar Ajiye Aiki Kan Rashin Albashi

MASU ALAKA

Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa
Fatawa

Menene Hukuncin Yin Aure Da Cikin Shege?

June 21, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Masussuka
Fatawa

Zan Iya Cin Bashin Banki Na Biya Aikin Hajji?

May 16, 2026
Next Post
Peng Liyuan Ta Gana Da Uwargidan Shugaban Zambia

Peng Liyuan Ta Gana Da Uwargidan Shugaban Zambia

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.