ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kur’ani Bai Halatta Cin Naman Kare Ba-Sheikh Masussuka

by Najib Sani
3 years ago
Masussuka

Wani Shahararren Malamin addinin musulunci mai akidar bin Alkur’ani zalla da ke zaune a jihar Katsina, Sheikh Yahya Ibrahim Masussuka ya warware fatawar da wani malami da su ke akida daya a jihar Kaduna yayi na cewa “cin naman kare ba haramun bane a karantarwar Alkur’ani”.

Malamin na Kaduna ya yi da’awar cewa, acikin Alkur’ani gaba daya babu wani wuri da aka hana cin naman Kare, sabida haka ya yanka Kare a makarantarsa kuma ya raba naman ga Dalibansa da wasu mutane a unguwarsa.

  • Shin Ya Halatta Matar Aure Ta Yi Facebook? (Fatawa)

Al’amarin da ya jawo cece-kuce a tsakanin al’ummar musulmi a jihar dama wasu jihohin kasar nan.

ADVERTISEMENT

An rahoto cewa, al’amarin ya sanya wasu fusatattun Matasa rushe gidan malamin sakamakon wannan sabuwar da’awa.

Sai dai, Sheikh Masussuka da ya ke zantawa da wakilin LEADERSHIP Hausa, ya warware fatawar wancan malamin na Kaduna da yayi ikirarin shi mmabiyin Alkur’ani ne zalla, inda yace waccar fatawar ba koyarwarsu bace.

LABARAI MASU NASABA

Menene Hukuncin Yin Aure Da Cikin Shege?

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

Masussuka yayi nuni da cewa, a Alkur’ani Allah ya ambata amfanin Kare da yin gadi ko farauta kamar yadda ya ambata doki, jaki da alfadari a matsayin ababen hawa.

Yace tunda Allah ya riga ya fadi amfanin kare da yin gadi da farauta, ba bukatar a fada wa mutum cewa “ba a ci” domin da ana ci, “Alkur’ani zai fada kamar yadda ya halatta cin sauran dabbobi irin su raguna, awaki, shanu da sauransu”.

Sabida haka, Masussuka yace, wancan malamin da ake cewa dan Kur’aniyyun ne bai fahimci Alkur’ani ba.

Masussuka
Najib Sani
+ postsBio
  • Najib Sani
    https://hausa.leadership.ng/author/najib-sani/
    Dannau Ba Matsalar Aljanu Ba Ce, Aikin Kwakwalwa Ne -Dakta Maryam (Adon Gari)
  • Najib Sani
    https://hausa.leadership.ng/author/najib-sani/
    Yajin Aikin ASUU: Malamin Jami’a Ya Yi Barazanar Ajiye Aiki Kan Rashin Albashi

MASU ALAKA

Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa
Fatawa

Menene Hukuncin Yin Aure Da Cikin Shege?

June 21, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Masussuka
Fatawa

Zan Iya Cin Bashin Banki Na Biya Aikin Hajji?

May 16, 2026
Next Post
Peng Liyuan Ta Gana Da Uwargidan Shugaban Zambia

Peng Liyuan Ta Gana Da Uwargidan Shugaban Zambia

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.