ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kykkyawar Fata Ga Ziyarar Da Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Kai A Afirka

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
Sin

Ranar Litinin 12 ga wannan wata na Janairu ne ministan kula da harkokin wajen kasar Sin, Mr. Wang Yi ya kammala ziyararsa zuwa nahiyar Afrika, inda ya ziyarci hedkwatar kungiyar tarayyar Afirka ta AU, da kasashen Habasha, da Tanzania, da Lesotho. Wannan ziyarar diplomasiyya ta kasance ziyara ta farko a hukumance da Sin ta fara kaiwa a wannan sabuwar shekara ta 2026, kuma a nahiyar Afirka. Afirka dai na ci gaba da kasancewa nahiya ta farko da kasar Sin take fara kai ziyara a kowace sabuwar shekara a cikin shekaru 36 ke nan a jere. Shin ko mene ne sirrin na fara bude ziyararta da kasashen Afirka?

Ziyarar ta kwanaki biyar, wadda ministan harkokin wajen na Sin ya fara daga ranar Laraba 7 ga wannan wata na Janairu ya kammalata ne ranar Litinin 12 ga watan Janairu. Ya kuwa fara aiwatar da wannan ziyara a kasar Ethiopia, wato Habasha, hedikwatar kungiyar tarayyar Afirka (AU), inda daga nan kuma ya zarce zuwa kasashen Tanzania da Lesotho. Wannan ziyara ta zuwa yankin gabashi da kudancin nahiyar Afirka yana da matukar mahimmaci, musamman ta fuskar bunkasa cinikayya tsakanin Sin da wadannan kasashe. Kazalika ziyarar ta kara zurfafa aminci tsakanin bangarorin biyu ta fuskar siyasa da zamantakewa.

Akwai nasarori da dama da wannan ziyarar Mr. Wang ta samu, musamman idan aka yi la’akari da cewa ziyarar ta zo daidai lokacin da ake bukatar hakan. Saboda baya ga kasancewar cika shekaru 70 da kulla dangantakar diplomasiyya tsakanin Sin da kasashen Afirka, wannan ziyara ta zo daidai da lokacin da wasu kasashen Afirka suka shiga cikin halin ni ’ya su ta fuskar tattalin arziki, sakamakon manufofin nan na rashin imani da Amerika ta bullo da su, kama daga batun tsauwala harajin cinikayya, tsananta matakan samar da visa da batun tursasawa wasu kasashen Afirka karbar bakin hauren da Amerika take son raba su da kasar.

ADVERTISEMENT

Sabo da haka wannan ziyara ta samu nasarar kwantar da hankalin kasashen da suka fada cikin mawuyacin hali na tattalin arziki da rikicin siyasa sakamakon munanan manufofin Amerika da kasashen Turai kan kasashen Afirka. Abin da ya kara baiwa wadannan kasashe kwarin gwiwar cewa, kasar Sin tana tare da su ko wuya ko dadi, kuma a ko wane lokaci.

Alfanun hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka a bayyane yake, musamman idan aka yi la’akari da irin dubban kilomita na layin dogo da titunan mota da kamfunnan Sin suka shimfida a kasashe daban daban na Afirka, abin sai san barka. Baya ga wannan kuma ga gadoji da tashoshin jiragen ruwa da filayen saukar jiragen sama masu dimbin yawa da kasar ta Sin ta samar a kasashen na Afirka.

LABARAI MASU NASABA

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

Nasara a bangaren cinikayya kuwa, Sin ta kasance babbar kawar cinikayya da kasahen Afirka sama da shekaru 16. A bara, darajar cinikayya tsakanin bangarorin biyu ta zarce dala biliyan 300. Sabo da yayin da Amerika take ta tsauwala harajin cinikayya kan kasashen Afirka, ita kuwa kasar ta Sin janye harajin cinikayyar ta yi kwata kwata ga kasashen Afirka dake da dangantakar diplomasiyya.

A dunkule, nasarorin da wannan ziyara da minstan harkokin wajen na Sin ya kai a Afirka sun hada da zurfafa dangantakar tattalin arziki, bunkasa harkokin cinikayya tsakanin Sin da Afirka da kuma inganta hadin gwiwa ta fannin kiwon lafiya, tsaro da kuma samar da ababen more rayuwa.

 

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
  • Sulaiman
    Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
  • Sulaiman
    Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya
  • Sulaiman
    Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

MASU ALAKA

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Next Post
Sin

Hasashe Game Da Siyasar Nijeriya A 2027

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.