ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lewandowski Yana Ci Gaba Da Jan Zarensa A Barcelona

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Lewandowski

Dan wasan gaba na ungiyar wallon kafa ta Barcelona dake kasar Spain, Robert Lewandowski shi ne kan gaba a yawan cin wallaye a La Liga kawo yanzu a kakar bana inda ya zura wallaye 15 a raga.

Haka kuma tsohon dan wallon Bayern Munich, shi ne kan gaba a yawan kai hare-haren cin wallo a babbar gasar ta Sifaniya mai 41 kuma ranar Asabar za’a ci gaba da wasannin La Liga karawar mako na 28, bayan an kammala fafatawa tsakanin asa da asa a ranakun da FIFA kan ware.

  • Manchester United Za Ta Buga Wasanni 9 A Watan Afrilu

Tun bayan da dan wallon na Poland ya koma Sifaniya da buga wasa kafin a fara gasar bana, mai koyar da ‘yan wasan Barcelona, Dabi, ya ke anfani da shi a gurbin mai cin wallo, sai idan ya ji rauni.

ADVERTISEMENT

Hakan yana nufin yawan hare-haren da Lewandowski kan kai a La Liga ya ci wallo kaso 36.6 cikin 100 kenan sai dan wasan Real Madrid Karim Benzema, wanda ya lashe kyautar yawan cin wallaye a bara, ya kai hari sau 30 da zura wallo 11 a raga.

Shima dan wasan Real Madrid, Vinicius Junior hari 30 ya kai amma kwallo takwas ya ci kawo yanzu a La Liga sai Enes Unal na Getafe, shine na biyu a yawan cin wallaye a La Liga mai 13, amma hari 28 ya kai a raga kawo yanzu.

LABARAI MASU NASABA

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa

Za’a iya cewa kaso 46.4 da dan wasan Getafe ya kai hare-haren, shi ne ya zura kwallo 13 a raga sannan a manyan gasar Turai biyar, Lewandowski shi ne na shida a jerin ‘yan kwallon da ke gaba a kai hare-haren cin kwallaye.

Kylian Mbappe ne kan gaba wanda ya kai hari 58 da Leonel Messi mai 46 dukkansu daga Paris St Germain sai Harry Kane na Tottenham shi ne na uku, wanda ya kai hari 46 da Erling Haaland na Manchester City mai 44 da kuma Jonathan Dabid na Lille mai 40.

‘Yan wasan da ke kan gaba a cin wallaye a La Liga a bana:
Robert Lewandowski Barcelona 15 Enes Unal Getafe 13. Iago Aspas Celta de Bigo 12
Borja Iglesias Real Betis 12. Joselu Espanyol 12. Karim Benzema Real Madrid 11
Albaro Morata Atletico de Madrid 10 Bedat Murii Real Mallorca 10. Aledander Sorloth Real Sociedad 9. Gabriel Beiga Celta de Bigo 9. Antoine Griezmann Atletico Madrid 9.

Kawo yanzu bayan wasa 26 a La Liga, Barcelona ce ta daya a kan teburi da maki 68, sai Real Madrid wadda ta lashe kofin a shekarar data gabata ta biyu mai maki 56 da kuma Atletico Madrid mai maki 51.

Wasannin mako na 27 da za’a ci gaba da buga wa a karshen mako:
Ranar Juma’a 31 ga watan Maris Real Mallorca da Osasuna Ranar Asabar 1 ga watan Afirilu. Girona da Espanyol. Athletic Bilbao da Getafe. Cadiz da Sevilla. Elche da Barcelona. Ranar Lahadi 2 ga watan Afirilu Celta Bigo da Almeria Real Madrid da Real Balladolid Villarreal da Real Sociedad.

Atletico Madrid da Real Betis Ranar Litinin 3 ga watan Afirilu Balencia da Rayo Ballecano

Lewandowski
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Kasan ‘Yanwasan Da Za Su Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe?
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Ta Samu Lambobin Yabo 16 A Wasannin Tseren Keke
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Za Ta Karbi Bakuncin Babban Taron Hukumar CAF Na Bana
  • Abba Ibrahim Wada
    Shin Ko Arsenal Za Ta Mamaye Duniya?

MASU ALAKA

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya
Wasanni

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa
Wasanni

Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa

June 2, 2026
Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta
Adabi

Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta

May 31, 2026
Next Post
Kada Ku Sake Bai Wa Gwamnati Mai Barin Gado Bashi —Abba Ga Bankuna

Kada Ku Sake Bai Wa Gwamnati Mai Barin Gado Bashi —Abba Ga Bankuna

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.