• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manchester United Za Ta Buga Wasanni 9 A Watan Afrilu

by Abba Ibrahim Wada
2 months ago
in Wasanni
0
Manchester United Za Ta Buga Wasanni 9 A Watan Afrilu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United za ta buga wasanni har guda tara a cikin watan Afirilu da ya hada da na gasar Europa League da Premier da kuma kofin alubale na FA Cup.

A wasanni taran da ungiyar za ta fafata a cikin watan Afirilun za ta yi Premier League shida da Europa League biyu da FA Cup daya kuma cikin wasannin za ta buga karawa biyar a Old Trafford, sannnan ta yi hudu a waje.

  • Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff

Tun farko wasa 10 ya kamata United ta fafata a cikin watan na Afirilu, amma ya koma 9, bayan da aka soke wanda ya kamata ta yi da ranar 22 ga watan kuma hakan ya biyo bayan FA Cup za ta kece raini da Brighton a wasan daf da arshe a filin was ana Wembley ranar 22 ga watan Afirilu.

Ranar Lahadi 2 ga watan Afirilu Manchester United za ta ziyarci Newacastle United a karawar Premier a filin was ana St James Park sannan cikin sauran wasannin Premier League da za ta buga, za ta karbi bauncin Brentford da Everton a Old Trafford, za ta je gidan Nottingam Forest.

Daga nan ta je gidan Tottenham, sannan ta are wasa na arshe a cikin watan Afirilu da karbar bauncin Aston villa sai Sebilla da za taziyarci United a filin Old Trafford a wasan farko a matakin kusa dana kusa dana arshe a Europa League ranar 13 ga watan Afirilu, sannan ta je Sifaniya wasa na biyu ranar 20 ga watan.

Labarai Masu Nasaba

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Manchester United wadda ke fatan lashe kofi hudu a bana ta dauki Carabao Cup tana ta uku a teburin Premier League za ta buga daf da arshe a FA Cup da Brighton haka kuma za ta fafata da Sevilla gida da waje a zagayen kwata finals a Europa League.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabbin Zababbun Gwamnoni Na Bisa Tsinin Mashi

Next Post

Lewandowski Yana Ci Gaba Da Jan Zarensa A Barcelona

Related

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?
Wasanni

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

15 hours ago
Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana
Wasanni

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

21 hours ago
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana
Wasanni

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

2 days ago
Mourinho Ya Jefawa ‘Yan Kallo Sarkar Da Ya Samu Bayan Rashin Nasara
Wasanni

Mourinho Ya Jefawa ‘Yan Kallo Sarkar Da Ya Samu Bayan Rashin Nasara

3 days ago
Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 
Wasanni

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 

1 week ago
Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?
Wasanni

Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?

1 week ago
Next Post
Lewandowski Yana Ci Gaba Da Jan Zarensa A Barcelona

Lewandowski Yana Ci Gaba Da Jan Zarensa A Barcelona

LABARAI MASU NASABA

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Tsarin Wayewar Kan Kasar Sin Mai Dacewa Da Zamani

June 3, 2023
Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Ziyarar Shugaba Xi Jinping A Wuraren Al’adun Sin Tana Da Babbar Ma’ana

June 3, 2023
Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

Sin Ta Jaddada Kira Ga Sassan Masu Ruwa Da Tsaki A Rikicin Sudan Da Su Gaggauta Dakatar Da Bude Wuta

June 3, 2023
Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

Rashin Lafiyar Maigidana Ne Babban Tashin Hankalin Da Na Fuskanta A Vila – Aisha Buhari

June 3, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Kai Wa Ayarin Yahaya Bello Hari, Sun Raunata Jami’an Tsaro

June 3, 2023
Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Shugaban Eritrea Da Takwaransa Na Congo Kinshasa Sun Yabawa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

June 3, 2023
Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

June 3, 2023
Sin Ta Yi Tir Da Kalaman Sakataren Tsaron Amurka A Taron Shangri-La

Sin Ta Yi Tir Da Kalaman Sakataren Tsaron Amurka A Taron Shangri-La

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.