• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lokaci Ya Yi Da Nima Zan Zama Shugaban Kasa, Na Gaji Da Yi Wa Wasu Hidima —Tinubu

by Muhammad
12 months ago
in Siyasa
0
Lokaci Ya Yi Da Nima Zan Zama Shugaban Kasa, Na Gaji Da Yi Wa Wasu Hidima —Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jagoran jam’iyyar APC na kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis, ya gargadi wakilan jam’iyyar daga jihar Ogun da su mara masa baya a babban taron jam’iyyar na kasa mai zuwa zuwa na zaben shugaban kasa na shekarar 2023.

Tinubu, wanda ya yi jawabi ga wakilan jam’iyyar a Abeokuta, babban birnin jihar, yana mai jaddada cewa lokaci ya yi da ya kamata ya ci ribar ayyukansa da sadaukarwa wajen gina babbar jam’iyyar siyasa.

  • ‘Yan APC A Legas Sun Yi Zanga-zanga Kan Zargin Tinubu Da Kakaba Musu ‘Yan Takara

Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, ya fito ne daga jihar Ogun.

Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya tunatar da cewa ya marawa ‘yan siyasar Nijeriya da dama baya don ganin sun cimma burinsu na siyasa, inda ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari na daya daga cikin irin mutanen da ya goyawa baya.

Ya kuma bayyana cewa irin su Nuhu Ribadu da Atiku Abubakar a lokacin da tsofaffin jam’iyyunsu na siyasa suke ya yi musu hidima, ya kuma bayyana cewa a baya ya samar da tsarin siyasa da dama don tsayawa takarar shugaban kasa.

Labarai Masu Nasaba

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

Tinubu ya bayyana cewa bai taba yin nadamar sadaukarwar da ya yi wa Osinbajo ba, ta damar da ya ba shi ta zama mataimakin shugaban kasa ga shugaba Buhari ba, a yayin da ake shirin tunkarar zaben shugaban kasa na 2015.

“A yanzu sama da shekaru 25 ina bautar wadannan ’yan siyasa maza da mata, har ma da Shugaban kasa,”

“Ban da irin gudunmawarmu da Buhari bai samu nasarar lashe wancan zaben na shugaban kasa a 2015 ba bayan yunkurin da ya yi sau uku ba tare da goyon bayana ba”.

“Tun da Shugaba Buhari ya hau mulki ban karbi mukamin minista ko jakadanci ba, amma yanzu lokaci na ne, goyon bayana ga wadannan ‘yan siyasa maza da mata ya isa, ba na son shiga cikin tarihin siyasa mai ban tausayi a cikin Najeriya, na zo ne domin neman kuri’un ku.”

Tags: APCTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Ango Ya Yi Shahada Wajen Kare Amaryarsa Daga ‘Yan Bindiga

Next Post

Yayin Da Atiku Ya Zama Kwamandan PDP A 2023…Kallo Ya Koma APC

Related

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe
Siyasa

Maganar Gwamnan Zamfara Dauda Ya Mallaki Tiriliyan 9 Ba Gaskiya Ba Ne Bata Da Tushe

13 hours ago
Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima
Siyasa

Kwana 2 Kafin Rantsuwa: Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar PDP Kan Takarar Tinubu Da Shettima

7 days ago
Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia
Siyasa

Jam’iyyar Labour Ta Yi Fatali Da Hukuncin Da Kotu Ta Yanke Kan Zababben Gwamnan Abia

2 weeks ago
Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti
Manyan Labarai

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti

2 weeks ago
Tinubu Da Kwankwaso Sun Gana A Faransa
Manyan Labarai

Tinubu Da Kwankwaso Sun Gana A Faransa

2 weeks ago
Zargin Dakatar Da Makarfi A PDP Tatsuniya Ce –Shugaba
Labarai

Zargin Dakatar Da Makarfi A PDP Tatsuniya Ce –Shugaba

2 weeks ago
Next Post
Zaben Atiku: Muna Jan Kunnen Buhari Da APC Kan Matsalolin NDDC – Samarin APC A Neja-Delta

Yayin Da Atiku Ya Zama Kwamandan PDP A 2023…Kallo Ya Koma APC

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

June 2, 2023
Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.