ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, August 3, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Makomar Nijeriya Na Hannun FIFA – Shehu Dikko

by Abubakar Sulaiman
5 months ago
Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

Shugaban Hukumar Wasanni ta Ƙasa, (NSC), Shehu Dikko, ya ce makomar Nijeriya a gasar Kofin Duniya ta 2026 yanzu na hannun FIFA, bayan ƙarar da NFF ta shigar kan zargin cewa Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo ta saka ’yan wasan da ba su cancanta ba a wasan neman gurbin shiga gasar.

Da yake ganawa da manema labarai bayan wata ganawa da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a Fadar Shugaban Ƙasa, Dikko ya ce a ɓangaren gasa an riga an rufe shafin, amma batun shari’a na nan a gaban hukumomin da suka dace a FIFA. Ya ce hukuncin ƙarshe zai fito ne daga hukumomin cikin gida na FIFA masu zaman kansu.

  • Me Ya Sa Karin Kasashen Duniya Ke Yin Na’am Da Bikin Bazara?
  • Shugabannin Duniya Sun Taya Sin Murnar Sabuwar Shekarar Doki

Dikko ya yi fatan cewa har yanzu akwai yiwuwar a dawo da Super Eagles cikin jerin ƙasashen da za su fafata a wasan neman tikitin ƙarshe na nahiyoyin da za a buga a watan Maris, idan har FIFA ta yanke hukunci a madadin Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Yanzu dai idon duniya na kan hukuncin da FIFA za ta yanke, wanda zai tantance ko Nijeriya za ta samu wata sabuwar dama ta komawa fafatawa a gasar Kofin Duniya ta 2026.

Nijeriya
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Ceto Mutane 9 A Zamfara
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum Ɗaya, Sun Sace Mutane 31 A Katsina
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Kano Ta Kulle Shagon Maganin Gargajiya Saboda Batsa
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴansanda Sun Gurfanar Da Jami’in NDLEA Bisa Zargin Yi Wa Yarinya Fyaɗe

MASU ALAKA

Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira
Ra'ayi Riga

Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira

August 3, 2026
DSS
Manyan Labarai

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Zamfara
Labarai

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Next Post
Bayan Shekaru 7, DSS Ta Sake Buɗe Binciken Ɓacewar Dadiyata 

Bayan Shekaru 7, DSS Ta Sake Buɗe Binciken Ɓacewar Dadiyata 

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Masana’antun Auduga Ta Sin Ta Kalubalanci Matakin Amurka Na Yunkurin Dakile Kamfanonin Sin Ta Fakewa Da Zargin Tilasta Yin Kwadago

Kungiyar Masana’antun Auduga Ta Sin Ta Kalubalanci Matakin Amurka Na Yunkurin Dakile Kamfanonin Sin Ta Fakewa Da Zargin Tilasta Yin Kwadago

August 3, 2026
Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira

Giramamawa Ba Ta Samuwa Ta Kuskuren Taswira

August 3, 2026
DSS

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Musanta Iƙirarin Trump Kan Sabbin Tattaunawa da Amurka

August 3, 2026
Zamfara

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

August 3, 2026
Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

August 3, 2026
Nijeriya

WAFCON 2026: Ƴan Wasan Nijeriya 2 Ba Zasu Buga Wasan Ƙarshe Na Rukunin C Ba

August 2, 2026
Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

August 2, 2026
Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

August 2, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.