ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masana Tattalin Arziki Sun Yi Watsi Da Rahoton NBS Kan Tattalin Arziki

by Yusuf Shuaibu
1 month ago

Masana tattalin arziki sun yi watsi da rahoton hukumar ƙididdiga ta ƙasa (NBS) na farkon zangon 2026, inda suka tabbatar da cewa tsadar rayuwa a Nijeriya na ƙara ta’azzara.

Idan za a iya tunawa dai, rahoton NBS da aka fitar a ranar Litinin ya nuna cewa tattalin arzikin Nijeriya ya ƙaru da kashi 3.89 cikin ɗari a rubu’in farko na shekara ta 2026 idan aka kwatanta da kashi 3.13 da aka samu a rubu’in farko na bara.

Rahoton ya nuna cewa ɓangaren ayyuka ya bayar da gudummawa mafi girma ga jimillar GDP da kashi 57.73, sannan aikin gona da kashi 23.16 da masana’antu da kashi 19.11.

ADVERTISEMENT

Rahoton NBS ya ƙara nuna cewa GDP ya kai naira tiriliyan 110.79, yayin da GDP na haƙiƙa ya kasance tiriliyan 51.36, inda ɓangaren ba na man fetur ba ke ɗauke da kashi 96.08 kan kashi 3.92 na sashen man fetur.

Rahotannin, kamar sauran bayanan GDP na NBS, sun tayar da martani daga ƴan Nijeriya da masu ruwa da tsaki kan hauhawar tsadar rayuwa a ƙasar.

LABARAI MASU NASABA

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

An ruwaito cewa tashin farashin makamashi na iskar gas da na girki ke sama da naira 1,500 a kowace kilogram, fetur ya kai naira 1,400 a kowace lita, da dizal kan naira 2,000 a kowace lita sakamakon rikicin gabas ta tsakiya da ya shafe kusan watanni uku.

Da yake magana kan lamarin, tsohon shugaban kuma shugaban cibiyar ‘Chartered Institute of Bankers’ (CIBN), Mazi Okechukwu Unegbu da shugaban ƙungiyar abokan huɗɗar bankun Nijeriya, Dakta Uju Ogunbunka, sun ce GDP ɗin ƙasar bai nuna tasiri ga rayuwar talakawa da ke fama da tsadar rayuwa.

A nasa ɓangaren, Unegbu ya ce duk da ci gaban da aka samu a adadin GDP na ƙasar, rayuwar talakawan Nijeriya ba ta inganta ba.

Unegbu ya ce ci gaban tattalin arziki da aka bayar bai canza zuwa mafi kyawun yanayin rayuwa ga ƴan Nijeriya na yau da kullum ba, yana jaddada cewa hauhawar tsadar rayuwa ya ci gaba da tsananta duk da ingantattun bayanan GDP.

A cewarsa, masana tattalin arziki yanzu suna la’akari da hanyoyi don sake auna GDP don ya dacewa da haƙiƙanin gaskiyar rayuwar ƴan ƙasa ke fuskanta a kan tituna.

Unegbu ya ce ƙaruwar farashin kayayyakin amfani da ayyuka sun ci gaba da ƙaruwa a ƙarƙashin wannan gwamnatin, wanda ke sanya rayuwa ta zama mai wahala ga ƴan Nijeriya.

Kazalika, Ogunbunka ya ce sabon rahoton NBS na GDP ba ya nuna gaskiyar yanayin da ƴan Nijeriya ke fuskanta a rayuwar yau da kullum.

Ya ce cewa duk da batun ci gaban tattalin arziki da aka ruwaito, miliyoyin ƴan Nijeriya har yanzu suna fama da tsadar rayuwa da hauhawar farashin kayayyaki da taɓarɓarewar tattalin arziki.

“Abin takaici, kyawawan ƙididdiga ba su daidaita da gaskiya lamari ba. Rahoton NBS kan ci gaban GDP zuwa kashi 3.89 ya bar fiye da yadda aka zata kan yayin da mutane ke fama da tashin rayuwa,” in ji shi.

Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Amurka Ta Yi Alƙawarin Sa Ido Sosai A Zaɓen Nijeriya Na 2027
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Sautin Muryar Da Aka Fallasa Kan El-Rufai Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Ci-ma-zaunen Ƴan Siyasa Ne Ke Tunanin Yin Maguɗi A Zaɓen 2027 – Makarfi
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    An Samu Ruɗani Kan Rashin Bayyana Jerin Ƴan Takarar Jam’iyyun Siyasa Na Zaɓen 2027

MASU ALAKA

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”
Manyan Labarai

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160
Manyan Labarai

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Next Post
Na Cika Kashi 90 Cikin 100 Na Alƙawuran Yaƙin Neman Zaɓe Na – In Ji Gwamnan Kano

Na Cika Kashi 90 Cikin 100 Na Alƙawuran Yaƙin Neman Zaɓe Na – In Ji Gwamnan Kano

LABARAI MASU NASABA

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026
Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

July 13, 2026
Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.