• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Sana'a Sa'a

Masar Dankali

by Bilkisu Tijjani
2 weeks ago
in Sana'a Sa'a
0
Masar Dankali
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na girki adon mata.

Yadda Uwargida za ta hada MASAR DANKALI:

  • Sama Da Kasashe 160 Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga Sin Tare Da Tsayawa A Bangaren Gaskiya Da Adalci
  • Kungiyar NAOWA Ta Nemi Matan Sojoji Su Karfafa Wa Mazajensu Wurin Yaki Da Ta’addanci

Abubuwa da Uwargida za ta tanada sun hada da: Dankalin turawa, Attarugu, Albasa, Magi, Mai, kwai.

Yadda uwargida za ki hada: Za ki samu dankalinki mai kyau ki fere shi ki wanke sai ki nika shi ya yi laushi da kauri kada ki saki ruwa wurin nikan sai in kin jin nikan ya cije sai ki sa ruwan kadan, bayan nan sai ki zube a roba ki yanka albasa ki saka magi da gishiri da kori in kina da dan wani kayan kamshi shima za ki iya sawa ki fasa kwanki kamar biyu haka, sai ki dauko attaruhunki ki wanke shi, ki daka, sai ki zuba daidai yadda ki ke so sai ki dora Tandar wato abin suyar masar ki a wuta ki zuba mai kamar cokali, biyu idan ya yi zafi sai ki dauko kullin nan naki na dankali wanda dama kin hada shi da kayan dandano ki zuba daidai yadda girman kufin masar yake.

Sai ki barshi sai kasan ya soyu ya yi ja sai ki juya idan kika juya ki kaga bai yi ja ba za ki iya mai dashi.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ake Hada Kaltufa

Kananan Sana’oi Da Ci Gaban Kasa (3)

Amma fa a hankali za ki yi abin don kasa ya barbaje saboda ba shin kafa ba ce balantana ya yi karfi bayan nan sai ki duba inda kika juya shi ma idan ya yi ja sai ki kwashe ta.

Shi kenan uwargida kin gama hada masar dankali, a ci dadi lafiya.

Ana cinta da miyar jajjage., Ko ki yi kayatacciyar miyar alayyahunki ki ci da ita.

Tags: DadiDankalin TurawaGirkiKwaiMaiMasar Dankali
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ceto Mutum 79 A Watan Yuli

Next Post

Nijeriya Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Kungiyar ECOWAS

Related

Yadda Ake Hada Kaltufa
Sana'a Sa'a

Yadda Ake Hada Kaltufa

4 days ago
Kananan Sana’oi Da Ci Gaban Kasa (3)
Labaran Kasuwanci

Kananan Sana’oi Da Ci Gaban Kasa (3)

5 days ago
Muhimmanci Koya Ma ‘Ya’ya Sana’oi Tun Suna kanana
Sana'a Sa'a

Muhimmanci Koya Ma ‘Ya’ya Sana’oi Tun Suna kanana

1 week ago
Manyan Kasuwannin Da Aka Fi Samun Goruba A Nijeriya
Sana'a Sa'a

Manyan Kasuwannin Da Aka Fi Samun Goruba A Nijeriya

2 weeks ago
Ko Kananan Sana’o’i Na Biya Wa ‘Yan Nijeriya Bukatunsu?
Sana'a Sa'a

Ko Kananan Sana’o’i Na Biya Wa ‘Yan Nijeriya Bukatunsu?

2 weeks ago
Hadin Lemon ‘Ya’yan Itatuwa
Sana'a Sa'a

Hadin Lemon ‘Ya’yan Itatuwa

2 months ago
Next Post
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Nijeriya Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Kungiyar ECOWAS

LABARAI MASU NASABA

Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
Gaskiya Ba Ta Buya…

Gaskiya Ba Ta Buya…

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.