• Leadership Hausa
Tuesday, May 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masar Dankali

by Bilkisu Tijjani
10 months ago
in Sana'a Sa'a
0
Masar Dankali
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na girki adon mata.

Yadda Uwargida za ta hada MASAR DANKALI:

  • Sama Da Kasashe 160 Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga Sin Tare Da Tsayawa A Bangaren Gaskiya Da Adalci
  • Kungiyar NAOWA Ta Nemi Matan Sojoji Su Karfafa Wa Mazajensu Wurin Yaki Da Ta’addanci

Abubuwa da Uwargida za ta tanada sun hada da: Dankalin turawa, Attarugu, Albasa, Magi, Mai, kwai.

Yadda uwargida za ki hada: Za ki samu dankalinki mai kyau ki fere shi ki wanke sai ki nika shi ya yi laushi da kauri kada ki saki ruwa wurin nikan sai in kin jin nikan ya cije sai ki sa ruwan kadan, bayan nan sai ki zube a roba ki yanka albasa ki saka magi da gishiri da kori in kina da dan wani kayan kamshi shima za ki iya sawa ki fasa kwanki kamar biyu haka, sai ki dauko attaruhunki ki wanke shi, ki daka, sai ki zuba daidai yadda ki ke so sai ki dora Tandar wato abin suyar masar ki a wuta ki zuba mai kamar cokali, biyu idan ya yi zafi sai ki dauko kullin nan naki na dankali wanda dama kin hada shi da kayan dandano ki zuba daidai yadda girman kufin masar yake.

Sai ki barshi sai kasan ya soyu ya yi ja sai ki juya idan kika juya ki kaga bai yi ja ba za ki iya mai dashi.

Labarai Masu Nasaba

Sana’ar Su

Yadda Ake Hada Sabulun Wanki Na Sayarwa

Amma fa a hankali za ki yi abin don kasa ya barbaje saboda ba shin kafa ba ce balantana ya yi karfi bayan nan sai ki duba inda kika juya shi ma idan ya yi ja sai ki kwashe ta.

Shi kenan uwargida kin gama hada masar dankali, a ci dadi lafiya.

Ana cinta da miyar jajjage., Ko ki yi kayatacciyar miyar alayyahunki ki ci da ita.

Tags: DadiDankalin TurawaGirkiKwaiMaiMasar Dankali
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ceto Mutum 79 A Watan Yuli

Next Post

Nijeriya Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Kungiyar ECOWAS

Related

Sana’ar Su
Sana'a Sa'a

Sana’ar Su

1 month ago
Yadda Ake Hada Sabulun Wanki Na Sayarwa
Sana'a Sa'a

Yadda Ake Hada Sabulun Wanki Na Sayarwa

3 months ago
Sana’ar Kayan Sufiri
Sana'a Sa'a

Sana’ar Kayan Sufiri

3 months ago
Ya Kimar Mace Mara Sana’a Take A Wurin Mijinta?
Sana'a Sa'a

Ya Kimar Mace Mara Sana’a Take A Wurin Mijinta?

3 months ago
Tuwon Sakwara Da Miyar Agushi
Sana'a Sa'a

Tuwon Sakwara Da Miyar Agushi

4 months ago
Yadda Ake Kafa Kamfanin Burodi
Sana'a Sa'a

Yadda Ake Kafa Kamfanin Burodi

4 months ago
Next Post
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Nijeriya Ta Yi Barazanar Ficewa Daga Kungiyar ECOWAS

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

Kasar Sin Ta Tuntuba Tare Da Musayar Ra’ayi Da Dukkan Bangarori Game Da Warware Rikicin Ukraine A Siyasance

May 29, 2023
Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

Sin Da Afirka Sun Fi Bukatar Kara Hadin Gwiwa Da Juna

May 29, 2023
Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

Tinubu Ya Taya Erdoğan Murnar Nasarar Cin Zaben Shugaban Kasar Turkiyya

May 29, 2023
Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

Sabon Gwamnan Sakkwato Ahmed Aliyu Ya Nemi Goyon Bayan ‘Yan Adawa A Jihar

May 29, 2023
An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

An Wallafa Littafi Kan Jawabin Shugaba Xi Jinping A Wajen Taron Kolin Kasar Sin Da Yankin Tsakiyar Asiya

May 29, 2023
Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

Mamallakin Tashar Talebijin Ta AIT, Raymond Dokpesi Ya Rasu A Abuja

May 29, 2023
Za A Harba Kumbon Shenzhou-16 A Gobe Talata

Za A Harba Kumbon Shenzhou-16 A Gobe Talata

May 29, 2023
Ya Dace Amurka Ta Koyi Hikimomin Kissinger Don Yin Mu’amala Da Kasar Sin

Ya Dace Amurka Ta Koyi Hikimomin Kissinger Don Yin Mu’amala Da Kasar Sin

May 29, 2023
An Kammala Bikin Baje Kolin Fasahohin Tattara Manyan Bayanai Na Kasa Da Kasa Na Sin

An Kammala Bikin Baje Kolin Fasahohin Tattara Manyan Bayanai Na Kasa Da Kasa Na Sin

May 29, 2023
Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

Abubuwa 5 Da Gwamnatin Tinubu Za Ta Mayar Da Hankali Kan Su

May 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.