ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mata Ne Ke Rike Da Kaso 40 Na Matsakaitan Sana’oi —Hannatu Musawa

by Abubakar Abba and Sulaiman
2 months ago
Musawa

Masu ruwa da tsaki, a fannin hada-hadar kudi a kasar nan, sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta samar da tsari, domin a dakile shingen da ke hana matan kasar shiga a dama da su, a fannin tattalin arzikin kasar nan.

Sun yi gargadi da cewa, duk da cewa, matan kasar ne ke da kaso 40 a cikin dari na matsakaita da kananan sana’oin amma har yanzu, suna ci gaba da fuskantar gibi ne samun rancen kudaden da za su ci gaba da bunkasa kasuwancin su.

  • INEC Ta Gyara Jadawalin Zaben 2027 Tare Da Tsawaita Wa’adin Mika Rajistar Jam’iyyun Siyasa
  • NPA Ta Kaddamar Da Tsarin Kara Bunkasa Fitar Da Kayan Da Basu Da Nasaba Da Fannin Mai

Ministar al’adu da kirkirar tattalin arziki Hannatu Musawa da kuma tsohuwar ministar ilimi Oby Ezekwesili, suka bayyana wannan damuwar a jawabinssu da ban da ban a taron ranar mata ta duniya na bana, na wannan shekarar da aka gudanar a kwananbaya a jihar Legas.

ADVERTISEMENT

Sun zayyano kalubalen da mata masu gudanar da kanana da matsakaitan sana’oin ke ci gaba da fuskanta wajen samun rancen kudaden daga bankuna da cibiyoyin hada-hadar kudade, na kasar nan wanda hakan ke janyo masu na shiga a dama da su, a fagen kara ciyar da tattalin arzikin kasar gaba..

Musawa ta yi nuni da cewa, har yanzu matan kasar nan, su ne a kan gaba a,fannin bunkasa tattalin arzikin kasar nan, amma abin takaici, suna ci gaba da fuskantar kalubale na samun kudaden da za su ci gaba da gudanar da kasuwancin su.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Ta kara da cewa, hakan na kuma dakile su, daga samun damar kara fadada kasuwanin su,inda ta yi nuni da cewa, hakan,babbar koma baya ne, ga kasuwanin su.

Sai dai, a bangaren gwamatin tarayya, ministar ta bayyana cewa, domin a magance wannan matsalar na ci gaba da samar da shirye-shiye, bisa nufin samar wa da mata’yan kasuwa kudaden da za su ci gaba da bunkasa kasuwancin su, musamman ta hanyar ma’aikatar da take shugabanta.

Ta jaddada cewa ,akwai bukatar a sanya mata a kasar a cikin batun gudanar da tsare-tsare da kuma daukar matakan bayar da shawara, musamman duba da fahimtar al’amuran yau da kullum da su ke da shi, a bangaren gudanar da shugabanci da kuma shuganci, a bangaren tafiyar da tattalin arzikin kasar.

Ita kuwa a na ta jawabin tsohuwar ministar ta ilimi ta bayyana cewa, shigen da ke dakile matan’yan kasuwa na kasar nan na haifar da gagarumin cikas wajen bayar da gudunmawar su, a fagen kara bunkasa fannonin tattalin arzikin kasar

Ta buga misali kan hujjar yadda a kasashen duniya, ake samarwa da mata ‘yan kasuwa, kudaden da suke ci gaba da habaka sana’oin su,wanda hakan, ke kara habaka fannin tattalin arzikin kasashen.

A cewar tsohuwar ministan magance wannan matsalar, ba wai kawai ta tallawa sana’oin su aka yi ba, har da kuma kara karfafa fannin tattalin arzikin kasar da kuma bayar da damar, gudanar da yin gasa, a fannin kasuwanin kasar.

“Akwai bukatar a kawar da wannan shingen da janyo mata ‘ yan kasuwa na kasar samun kudaden da za su bunkasa kasuwancin su, inda hakan zai ba su damar kara fadada kasuwancin su.

Ta buga misali da fannin aikin noma wanda ta bayyana cewa, muna gsni kaso 30 a cikin dari matan da suka rungumi fannin na bayar da gagarumar gudunmawa,” .Inji tsohuwar ministan.

Ta alakanta wannan matsalar ta gibin na ssmun kudaden ga matan’yan kasuwa, a matsayin babban abin da ke taka masu birki a fagen kasuwancin su.

Ta yi gargadi da cewa, ci gaba da barin wannan gibin, za a ci gaba da dakile matan ‘yan kasuwa na kasar daga bayar da ta su gudunmawar wajen ciyar da tattalin arzikin kasar gaba.

Ta kuma bayar da shawarar da a yi hadaka a tsakanin masana’antu masu zaman kansu da kuma masu kirkiro da dokoki a kasar domin a janyo matan kasar ‘yan kasuwa domin a rinka tattaunawa da su a fannin tattalin arzikin kasar.

Musawa
Abubakar Abba
+ posts Bio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 
Musawa
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
  • Sulaiman
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Rikicin ADC: Lauya Ya Caccaki Kotun Ɗaukaka Ƙara

Rikicin ADC: Lauya Ya Caccaki Kotun Ɗaukaka Ƙara

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.