• Leadership Hausa
Thursday, August 11, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Manyan Labarai

Matsalar Tsaro: Gwamnati Da Hukumomin Tsaro Sun Gaza – Masari

by Abubakar Abba
3 weeks ago
in Manyan Labarai
0
Matsalar Tsaro: Gwamnati Da Hukumomin Tsaro Sun Gaza – Masari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa, gwamnati da hukumomin tsaro a kasar nan sun gaza wajen samar wa da ‘yan Nijeriya tsaron da ya dace. 

Jihar Katsina dai na daya daga cikin jihohin kasar nan da ayyukan ‘yan bindiga ya yi kamari matuka.

  • Kasar Sin Za Ta Tsaya Kan Manufar Bude Kofarta Ga Duniya
  • Masu Gidajen Burodi Na Shirin Tsunduma Yajin Aiki

Da yake mayar da martani kan kalubalen na rashin tsaro da Nijeriya ke ci gaba da fuskanta, musamman a yankin Arewa Maso Yamma, Masari ya ce “Mutane sun dogara ne a kan jami’an tsaro da gwamnati wajen kare rayukansu amma kuma duk mun gaza.”

Masari wanda ya sanar da hakan a hirarsa da sashen BBC Hausa, ya ce, idan aka dubi lamarin har jami’an tsaro da dama sun rasa rayukansu .

Ya ci gaba da cewa, “Ba Katsina ce kadai ke fuskantar kalubaken rashin tsaro ba, matsala ce da kusan ta shafi jihohin kasar nan har da kasar Nijar da ke makwabtaka da mu.”

Labarai Masu Nasaba

Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo

Kotu Ta Ware 7 Ga Satumba A Matsayin Ranar Fara Shari’a Kan Takardun Bogin Tinubu 

Ko da yake Masari ya ce, “An samu ci gaba wajen rage matsalar sabanin a baya, amma har yanzu ba mu iya kai wa ga karshen kalubalen na rashin tsaro ba.

Masari ya kuma yi fatan cewa Nijeriya za ta fice daga cikin matslar ta rashin tsaro, musamman a jihar Katsina kafin gwamnatinsa ta mika mulki ga wata gwamnatin da za ta zo a nan gaba.

Tags: HukumomiJami'an TsaroMatsalar TsaroRashin TsaroYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Za Ta Tsaya Kan Manufar Bude Kofarta Ga Duniya

Next Post

An Sace Shugaban Jam’iyyar APC Na Edo, ‘Yan Sanda Sun Baza Koma

Related

Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Dumi-Dumi: Sojoji Sun Cafke Wadanda Suka Kai Hari Cocin Owo

2 days ago
Kotu Ta Ware 7 Ga Satumba A Matsayin Ranar Fara Shari’a Kan Takardun Bogin Tinubu 
Manyan Labarai

Kotu Ta Ware 7 Ga Satumba A Matsayin Ranar Fara Shari’a Kan Takardun Bogin Tinubu 

3 days ago
Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina
Manyan Labarai

Jirgin Yaki Ya Hallaka Kasurgumin Dan Bindiga Da Yaransa A Katsina

3 days ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Ango A Katsina
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Ango A Katsina

3 days ago
Luguden Ruwan Wuta Ya Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno
Da ɗumi-ɗuminsa

Luguden Ruwan Wuta Ya Kashe Kwamandan Boko Haram A Borno

4 days ago
Sojoji Sun Cafke ‘Yan Bindiga 7, Sun Kubutar Da Wasu Mutane
Manyan Labarai

Sojoji Sun Cafke ‘Yan Bindiga 7, Sun Kubutar Da Wasu Mutane

5 days ago
Next Post
An Sace Shugaban Jam’iyyar APC Na Edo, ‘Yan Sanda Sun Baza Koma

An Sace Shugaban Jam'iyyar APC Na Edo, 'Yan Sanda Sun Baza Koma

LABARAI MASU NASABA

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

August 11, 2022
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

August 11, 2022
Tarihi Baya Mantuwa

Tarihi Baya Mantuwa

August 11, 2022
Jerin Sunayen Sabbin Ministocin Da Buhari Ya Aike Wa Majalisar Dattijai Ta Tantance Su

DA DUMI-DUMI: Buhari Ya Gana Da Iyalan Fasinjojin Jirgin Da Aka Sace A Kaduna

August 11, 2022
Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

Yawan Injuna Da Kasar Sin Ta Fitar Da Su Zuwa Ketare A Farkon Rabin Bana Ya Karu Da Kashi 10.41%

August 11, 2022
Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

Ya Kamata A Bar Sinawa Su Yanke Shawara Kan Al’amuran Kasar Sin

August 11, 2022
Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

August 11, 2022
Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

Matukar Nijeriya Ba Ta Sanya Idanu Kan Kudaden Shigarta Ba Akwai Matsala —Bankin Duniya

August 11, 2022
Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

Gwamnatin Gombe Zata Fadada Hanyoyin Ture, Bakasi Zuwa Gelengu

August 11, 2022
Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

August 11, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.