ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

by Sulaiman
16 seconds ago
Imam

Kashim Ibrahim Imam, fitaccen dan siyasa kuma abokin kasuwancin Shugaba Bola Tinubu, ya shiga sahun ’yan adawar da ke neman kifar da gwamnatin shugaban kasa daga mulki a babban zaɓen shekarar 2027.

A cewarsa da kansa, Imam ya yanke shawarar kawo karshen shekaru 36 na abota tsakaninsa da Shugaba Tinubu domin mara wa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, baya a takarar shugaban kasa ta shekara mai zuwa.

Babu wani rahoto da ya nuna cewa akwai saɓani na siyasa ko kasuwanci tsakanin Shugaba Tinubu da Kashim Imam.Abin da aka sani kawai shi ne wani ɗan gajeren rahoto da dan siyasar na Borno ya wallafa a shafinsa na sada zumunta watanni da suka gabata, inda ya yi watsi da goyon bayansa ga Tinubu saboda abin da ya kira “rashin adalci”, tare da cewa akwai “ɗimbin arziki a Nijeriya, na ɓoye ko na fili.”

ADVERTISEMENT

Rahotannin kafafen yada labarai da bayanan fadar shugaban kasa sun nuna cewa Tinubu da Imam na ci gaba da kyakkyawar alaka har zuwa farkon wannan gwamnati.Watanni biyar bayan shugaban kasa ya hau mulki, ya yi wani naɗin muƙami da ya yi, ya haifar da cece-kuce a tsakanin jama’a.

Imam Kashim Imam, matashi mai shekaru 24 da ya kammala karatun injiniyanci kuma dan wani abokin siyasar shugaban kasa, an nada shi shugaban hukumar kula da gyaran hanyoyi ta tarayya (FERMA), sanadiyyar wannan naɗin ne ya haifar da cece-kuce tsakanin jama’a.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

Kafafen yada labarai sun ruwaito cewa mahaifinsa, Kashim Ibrahim Imam, ya taka muhimmiyar rawa sosai wajen yakin neman zaben Tinubu da kuma nasararsa a zaben shugaban kasa.

Nadin na daya daga cikin na farko da shugaban kasa ya yi, duk da cewa ya dauki kusan watanni uku kafin ya nada ministoci 45 da suka shiga majalisar ministocinsa.

Har watanni 12 kafin karewar zangon mulkinsa na farko, mukaman jakadun Nijeriya da dama ba a cike su ba. Wannan ya nuna irin muhimmancin da Tinubu ya bai wa nadin matashin Imam a matsayin shugaban FERMA da kuma irin kusancin da ya sa aka yi la’akari da shi a watan Oktoban 2023.Sai dai, cece-kucen da jama’a suka yi, ya yi tasiri sosai har shugaban kasa ya janye nadin bayan mako guda.

Baban Imam, wanda ya taba kasancewa babban abokin hamayyar Ali Modu Sheriff a siyasar Borno kuma ya yi takara sau biyu da tsohon gwamnan, ya kasance daya daga cikin jiga-jigan taron jam’iyyun adawa da aka gudanar a Ibadan, jihar Oyo, a karshen watan Afrilu.

Jam’iyyun siyasar sun nemi samar da hadin kai tare da tsayar da dan takarar shugaban kasa guda daya domin kalubalantar Shugaba Tinubu a watan Janairu mai zuwa, har ma suka fitar da sanarwar hadin kai.

Sai dai hadakar ta watse bayan mako guda bayan tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, da tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, sun fice daga jam’iyyar ADC zuwa NDC domin tsayawa takara tare a karkashin tikiti guda.

Imam
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara
  • Sulaiman
    Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…
  • Sulaiman
    Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
  • Sulaiman
    Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

MASU ALAKA

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana
Rahotonni

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

June 6, 2026
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi
Rahotonni

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

June 5, 2026
Imam
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Tattaunawar Neman Aiki…

June 8, 2026
Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

Morocco Na Fargabar Rashin Ƴan Wasa 2 Gabanin Karawa Da Brazil

June 8, 2026
Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

Gwamnatin Tarayya Zata Biya Naira Biliyan 700 Ga Ƴan Kwangila 1,240 Da Aka Tantance

June 8, 2026
Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

Ɗiyar Obasanjo Ta Fice Daga APC Bayan Gaza Samun Tikitin Takarar Gwamna

June 8, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

Sabon Rikici Ya Kunno Kai A NDC, An Buƙaci INEC Ta Soke Rijistarta

June 8, 2026
Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere

Shugabannin NDC Na Arewa Maso Yamma Sun Zargi Kwankwaso Da Ƙoƙarin Babakere

June 8, 2026
An Ceto Mutane 360 Daga Hannun Boko Haram, Wasu Na Can Riƙe Wurinsu

An Ceto Mutane 360 Daga Hannun Boko Haram, Wasu Na Can Riƙe Wurinsu

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.