ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa “Tattaunawa Da Sin” Ta Kasance Ra’ayin Bai Daya Na Kasa Da Kasa

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
Sin

Kwanan baya, kasashe daban daban sun sha tattaunawa da kasar Sin. Kimanin kwanaki goma da suka wuce, firaministan Kanada Mark Carney ya ziyarci kasar Sin a hukumance, inda kasashen biyu suka rattaba hannu kan takardu masu yawa na hadin gwiwa. Bayan haka ba da dadewa ba, a Taron Dandalin Tattaunawa Kan Tattalin Arzikin Duniya (WEF) na shekara ta 2026 da aka gudanar a Davos na Switzerland, mahalarta taron sun tattauna sosai kan “Damammakin da Sin ke samarwa”, suna ganin cewa tattaunawa da Sin ya fi muhimmanci fiye da kowane lokaci a baya. Tun daga ranar 25 ga watan nan, firaministan Finland Petteri Orpo ya jagoranci tawaga mai yawan manyan jami’an kamfanoni domin ziyartar kasar Sin, hakan ya bayyana fatansa sosai na zurfafa dangantakar tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasashen biyu.

Me ya sa al’ummar duniya ke mayar da hankulansu kan kasar Sin?

Bari mu ba da misali da taron dandalin Davos da aka rufe ba da jimawa ba, rahoton da aka bayar kafin bude taron ya bayyana kai tsaye cewa, fito na fito kan tattalin arziki tsakanin yankuna daban daban ya kasance hadari mai tsanani dake gaban komai a shekarar 2026. Tsayawa tsayin daka kan goyon bayan ciniki cikin ’yanci, da kiyaye tsarin cudanyar bangarori da dama, da cimma nasara tare ta hanyar hadin gwiwa, da mutunta juna da kuma gudanar da tattaunawa bisa adalci da girmama juna, wadannan manufofin guda hudu da kasar Sin ta gabatar a yayin taron, sun ba da tabbacin da ake bukata kwarai da gaske ga wannan duniyar da ke fuskantar tashin hankali, kuma sun sa al’ummar duniya ta kara fahimtar cewa, kasar Sin abokiya ce amintacciya, kuma mai bude kofarta ga kasa da kasa.

ADVERTISEMENT

A lokaci guda, tattalin arzikin kasar Sin da ya bayar da kwarin gwiwa da kuzari daidai gwargwado ga tattalin arzikin duniya mara karfin farfadowa. A shekarar 2025, a karo na farko GDPn kasar Sin ya haura zuwa sabon matsayi na RMB triliyan 140, wanda ya karu da kashi 5 cikin dari idan aka kwatanta da na shekarar 2024, kuma har yanzu dai shi ne babban karfin da ke inganta karuwar tattalin arzikin duniya. Abun da ya fi muhimmanci shi ne, kasar na kara bude kofa ga kasashen waje, da more nasarorin da ta cimma sakamakon ci gaba mai inganci, tare da kasa da kasa.

Za a iya sa ran cewa, a sabuwar shekarar da muke ciki, kasar Sin za ta kara ba da kuzari ga ci gaban tattalin arzikin duniya, kuma za ta ci gaba da zama “abokiya amintacciya kuma mai bude kofarta.”

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Taya Kim Jong-Un Murnar Cika Shekaru 78 Da Kafuwar Koriya Ta Arewa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna
  • Sulaiman
    Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba
  • Sulaiman
    Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa
  • Sulaiman
    Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

MASU ALAKA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba
Daga Birnin Sin

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Next Post
Ana Samun Nasara A Yaƙi Da Cutar Fuka Da Kuturta A Jihar Zamfara

Ana Samun Nasara A Yaƙi Da Cutar Fuka Da Kuturta A Jihar Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.