Ministan harkokin wajen kasar Sin, kana memban ofishin siyasa na kwamitin kolin JKS Wang Yi, ya zanta da jakadan Amurka a Sin David Perdue, jiya Laraba a birnin Beijing, inda ya bayyana cewa, kamata ya yi Sin da Amurka su aiwatar da muhimman matsaya da shugabanninsu suka cimma bisa sahihanci, su kuma yi watsi da matakan gurgunta hakan, kana su shawo kan tarin shingaye dake illata musaya bisa matsayin koli tsakanin kasashen biyu.
Hakan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta fitar a yau Alhamis. (Saminu Alhassan)
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
ADVERTISEMENT













