• English
  • Business News
Wednesday, July 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Sufuri Ya Nada Sabon Manajan Gudanarwa Na FAAN, Yayin Da Wa’adin Yadudu Ya Kare

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Ministan Sufuri Ya Nada Sabon Manajan Gudanarwa Na FAAN, Yayin Da Wa’adin Yadudu Ya Kare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan kula da sufurin jiragen sama, Sanata Hadi Sirika, ya sanar da wanda zai maye kujerar Manajan Gudanarwa (MD) na hukumar kula da filayen jiragen kasar nan (FAAN), yayin da wa’adin aikin Kaftin Rabiu Yadudu ya kare.

Sirika ya maye gurbin Yadudu ne da Kabir Yusuf Mohammed bayan da wa’adin shugabancin a hukumar FAAN ya kare a ranar Asabar 20 ga watan Mayun 2023.

  • FAAN Ta Bai Wa Kamfanonin Jirage Umarnin Kwashe Jiragensu Daga Filin Jirgin Saman Abuja
  • Matar Farfesa Yadudu Ta Rasu A Kasar Amurka 

LEADERSHIP ta labarto cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Kaftin Yadudu ne a matsayin MD na FAAN a ranar 20 ga watan Mayun 2019.

Da ya ke zantawa da LEADERSHIP, babban Sakataren ARTI, Kaftin John Ojikutu (Mai ritaya) ya ce tuni aka maye gurbin kujerar Yadudu.

Koda yake duk kokarin da LEADERSHIP ta yi don jin ta bakin hukumomi kan nadin abun ya ci tura, duk da sakonnin da muka aike wa Kakakin FAAN, Faithful Hope-Ivbaze, amma ba amsa har zuwa hada wannan rahoton.

Labarai Masu Nasaba

Peter Obi Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Aminu Dantata

Rawar Ganin Da BRICS Ke Takawa Wajen Samar Wa Kasashe Masu Tasowa ‘Yanci A Tsarin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

Kafin a masa nadi a matsayin sabon MD, Kabir Mohammed shi ne Manajan shiyya na hukumar da ke kula da shiyyar Arewa ta Tsakiya.

Nadin ya zo da ban mamaki matuka kura da cewa shi kansa ministan kwanaki kadan ne suka rage masa ya bar ofishinsa.

Kusan dukkanin daraktocin hukumar abun ya shafa kamar yadda wata majiya mai tushe ta shaida mana, lamarin da ya jijjiga mutane da dama da ake ganin Minista mai barin gado ya jijjija hukumar.

Kabiru Yusuf Mohammed, dai yana da kwarewa sosai a bangaren kula da filayen jiragen sama da yayi aiki a fannoni daban na gwamnati da kamfanoni masu zaman kansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FAAN
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane Da Dama Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota Da Ya Afku A Kogi

Next Post

Da Dumi-dumi: Wani Abun Fashewa Ya Fashe Ya Kashe Mutane 4 A Sokoto

Related

Peter Obi Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Aminu Dantata
Labarai

Peter Obi Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Aminu Dantata

45 minutes ago
Rawar Ganin Da BRICS Ke Takawa Wajen Samar Wa Kasashe Masu Tasowa ‘Yanci A Tsarin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa
Ra'ayi Riga

Rawar Ganin Da BRICS Ke Takawa Wajen Samar Wa Kasashe Masu Tasowa ‘Yanci A Tsarin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

5 hours ago
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Labarai

Amurka Ta Tsaurara Matakan Bai Wa ‘Yan Nijeriya Biza

8 hours ago
Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba
Manyan Labarai

Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

9 hours ago
Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820
Manyan Labarai

Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

11 hours ago
Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki
Manyan Labarai

Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

12 hours ago
Next Post
Da Dumi-dumi: Wani Abun Fashewa Ya Fashe Ya Kashe Mutane 4 A Sokoto

Da Dumi-dumi: Wani Abun Fashewa Ya Fashe Ya Kashe Mutane 4 A Sokoto

LABARAI MASU NASABA

Mai Tsoron Ta Mutu, Shi Yake Maho

Mai Tsoron Ta Mutu, Shi Yake Maho

July 9, 2025
Peter Obi Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Aminu Dantata

Peter Obi Ya Kai Ziyarar Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Aminu Dantata

July 9, 2025
Akwai Bukatar Sin Da Masar Su Zurfafa Hadin Gwiwa Domin Kare Muradunsu

Akwai Bukatar Sin Da Masar Su Zurfafa Hadin Gwiwa Domin Kare Muradunsu

July 9, 2025
Rawar Ganin Da BRICS Ke Takawa Wajen Samar Wa Kasashe Masu Tasowa ‘Yanci A Tsarin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

Rawar Ganin Da BRICS Ke Takawa Wajen Samar Wa Kasashe Masu Tasowa ‘Yanci A Tsarin Gudanar Da Harkokin Kasa Da Kasa

July 9, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Babu Wanda Ya BuÆ™aci Atiku Ka Da Ya Yi Takara A 2027 – ADC

July 9, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Amurka Ta Tsaurara Matakan Bai Wa ‘Yan Nijeriya Biza

July 9, 2025
Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

July 9, 2025
Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

July 9, 2025
Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

July 9, 2025
Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

July 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.