ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Musulman Ƴan Wasan Da Suke Azumi A Turai

by Abba Ibrahim Wada
4 months ago
Wasa

A daidai lokacin da Azumi ke ci gaba da tafiya a sassan duniya, inda Musulmai ke ƙaurace wa cin abinci ko shan ruwa daga hudowar alfijir zuwa faɗuwar rana. Wani abu da ya ɗauki hankali shi ne canjin da aka samu a duniyar ƙwallon ƙafa, inda ake ɗan dakatawa ana tsaka da wasa domin bai wa ƴan ƙwallo Musulmai dama su sha ruwa idan rana ta faɗi.

Ɗan wasa Muhammad Salah mai shekara 33 a duniya ɗan asalin Masar ne da ya kasance ginshiƙin ɗan wasa a Liɓerpool a ƴan shekarun nan kuma ɗan wasan da ya kafa tarihi da dama a gasar Premier. Salah yana ɗaya daga cikin ƴan wasa musulmi kuma an daɗe ana ganinsa yana Azumi a lokacin wasa a cikin watan Ramadan.

  • Mahangar Wakiliya Mai Fasahar Wasan Kwaikwayo Game Da Dimokuradiyyar Dake Shafar Kowa Da Kowa A Nan Kasar Sin
  • Kwamitin Kolin JKS Da Majalisar Gudanarwa Ta Kasar Sin Sun Taya Tawagar Kasar Ta Wasannin Olympics Na Lokacin Hunturu Murna

Ɗan wasa William Saliba na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal da tawagar ƴan wasan ƙasar Faransa mai shekara 24 na cikin ƴan wasan baya da suka fi ƙwazo a halin yanzu a duniya kuma Arsenal ta dogara da shi a ɓangaren tsaron baya. Shima ɗan wasa Yunus Dimoara Musah ɗan wasan ƙasar Amurka ne da aka haifa a ranar 29 ga watan Nuwamban 2002.

ADVERTISEMENT

Yanzu ɗan wasan yana buga ƙwallo ne a ƙungiyar Atalanta da ke fafatawa a gasar Serie A, a matsayin ɗan aro daga ƙungiyar AC Milan.

Ɗan wasa Hakan Çalhanoğlu ɗan wasan tawagar ƙasar Turkiyya ne da aka haifa a ranar 8 ga Fabrairun 1994. Yanzu haka ɗan wasan yana buga ƙwallo ne a ƙungiyar Inter Milan da ke fafatawa a gasar Seria A ta Italiya.

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

Shima Antonio Rüdiger ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Jamus da aka haifa a ranar 3 ga watan Maris na shekarar 1993. Yanzu haka ɗan wasan yana buga wasa ne a ƙungiyar Real Madrid da ke Spain, kuma take fafatawa a gasar La Liga.

Matashin ɗan wasa Lamine Yamal Nasraoui Ebana ɗan wasan tawagar Spain ne da aka haifa a ranar 13 ga watan Yulin shekarar 2007. Yanzu haka matashin ɗanwasan yana buga wasa ne a ƙungiyar Barcelona da ke ƙwallo a gasar La Liga, kuma yana cikin zaratan ƴanƙwallon ke alfahari da su a harkar ƙwallo.

Tsohon ɗan wasan Manchester United da Juɓentus, Paul Labile Pogba ma ɗan wasan ƙasar Faransa ne da aka haifa a ranar 15 ga watan Maris na shekarar 1993. Yanzu ɗan wasan yana buga wasa ne a ƙungiyar Monaco da ke fafatawa a gasar Ligue 1 ta Faransa.

Wasa
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?
  • Abba Ibrahim Wada
    Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji
  • Abba Ibrahim Wada
    Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City

MASU ALAKA

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu
Labarai

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi
Labarai

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
Next Post
Me Ya Sa Aka Ki Karbar Tallafi Daga Kasar Amurka?

Me Ya Sa Aka Ki Karbar Tallafi Daga Kasar Amurka?

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.