ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Musulman Ƴan Wasan Da Suke Azumi A Turai

by Abba Ibrahim Wada
3 months ago
Wasa

A daidai lokacin da Azumi ke ci gaba da tafiya a sassan duniya, inda Musulmai ke ƙaurace wa cin abinci ko shan ruwa daga hudowar alfijir zuwa faɗuwar rana. Wani abu da ya ɗauki hankali shi ne canjin da aka samu a duniyar ƙwallon ƙafa, inda ake ɗan dakatawa ana tsaka da wasa domin bai wa ƴan ƙwallo Musulmai dama su sha ruwa idan rana ta faɗi.

Ɗan wasa Muhammad Salah mai shekara 33 a duniya ɗan asalin Masar ne da ya kasance ginshiƙin ɗan wasa a Liɓerpool a ƴan shekarun nan kuma ɗan wasan da ya kafa tarihi da dama a gasar Premier. Salah yana ɗaya daga cikin ƴan wasa musulmi kuma an daɗe ana ganinsa yana Azumi a lokacin wasa a cikin watan Ramadan.

  • Mahangar Wakiliya Mai Fasahar Wasan Kwaikwayo Game Da Dimokuradiyyar Dake Shafar Kowa Da Kowa A Nan Kasar Sin
  • Kwamitin Kolin JKS Da Majalisar Gudanarwa Ta Kasar Sin Sun Taya Tawagar Kasar Ta Wasannin Olympics Na Lokacin Hunturu Murna

Ɗan wasa William Saliba na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal da tawagar ƴan wasan ƙasar Faransa mai shekara 24 na cikin ƴan wasan baya da suka fi ƙwazo a halin yanzu a duniya kuma Arsenal ta dogara da shi a ɓangaren tsaron baya. Shima ɗan wasa Yunus Dimoara Musah ɗan wasan ƙasar Amurka ne da aka haifa a ranar 29 ga watan Nuwamban 2002.

ADVERTISEMENT

Yanzu ɗan wasan yana buga ƙwallo ne a ƙungiyar Atalanta da ke fafatawa a gasar Serie A, a matsayin ɗan aro daga ƙungiyar AC Milan.

Ɗan wasa Hakan Çalhanoğlu ɗan wasan tawagar ƙasar Turkiyya ne da aka haifa a ranar 8 ga Fabrairun 1994. Yanzu haka ɗan wasan yana buga ƙwallo ne a ƙungiyar Inter Milan da ke fafatawa a gasar Seria A ta Italiya.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Shima Antonio Rüdiger ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar Jamus da aka haifa a ranar 3 ga watan Maris na shekarar 1993. Yanzu haka ɗan wasan yana buga wasa ne a ƙungiyar Real Madrid da ke Spain, kuma take fafatawa a gasar La Liga.

Matashin ɗan wasa Lamine Yamal Nasraoui Ebana ɗan wasan tawagar Spain ne da aka haifa a ranar 13 ga watan Yulin shekarar 2007. Yanzu haka matashin ɗanwasan yana buga wasa ne a ƙungiyar Barcelona da ke ƙwallo a gasar La Liga, kuma yana cikin zaratan ƴanƙwallon ke alfahari da su a harkar ƙwallo.

Tsohon ɗan wasan Manchester United da Juɓentus, Paul Labile Pogba ma ɗan wasan ƙasar Faransa ne da aka haifa a ranar 15 ga watan Maris na shekarar 1993. Yanzu ɗan wasan yana buga wasa ne a ƙungiyar Monaco da ke fafatawa a gasar Ligue 1 ta Faransa.

Wasa
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Kasan ‘Yanwasan Da Za Su Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe?
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Ta Samu Lambobin Yabo 16 A Wasannin Tseren Keke
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Za Ta Karbi Bakuncin Babban Taron Hukumar CAF Na Bana
  • Abba Ibrahim Wada
    Shin Ko Arsenal Za Ta Mamaye Duniya?

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Me Ya Sa Aka Ki Karbar Tallafi Daga Kasar Amurka?

Me Ya Sa Aka Ki Karbar Tallafi Daga Kasar Amurka?

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.