ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 29, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 4 Sun Rasu Bayan Motoci Sun Kutsa Cikin Gasar Al’adun Eggon A Nasarawa

by Abubakar Sulaiman
6 months ago

LABARAI MASU NASABA

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

Mutane huɗu sun rasa rayukansu yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon hatsarin mota da ya faru a yayin bikin al’adun Eggon na shekarar 2025 a garin Nassarawa Eggon dake Jihar Nasarawa. Lamarin ya faru ne a ranar Lahadi, yayin da jerin gwanon bikin ke wucewa kusa da Makarantar Sakandaren Al’umma ta Eggon.

Rahotanni sun nuna cewa wata babbar mota ta ƙwace daga hanya, in da nan take ta kutsa cikin masu jerin gwanon ta kashe mutane uku nan take, kafin wasu motoci biyu suka sake shiga wajen hatsarin, hakan ya sanya lamarin da ya ƙara tsananta. Shaidu sun ce mutane da dama sun samu raunuka daban-daban sakamakon hatsarin.

  • Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Gabon 
  • Sanusi II Ya Gudanar Da Hawan Nassarawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda A Kano

Kwamandan Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC) a Jihar Nasarawa, Yahaya Sabo-Adikwu, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya danganta hatsarin da tuƙi cikin ganganci. Ya ce gawarwakin mamatan an kai su ɗakin ajiyar gawarwaki na Asibitin Koyarwa na Jami’ar Tarayya da ke Lafia.

ADVERTISEMENT

A halin da ake ciki, Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana alhini da kaɗuwa kan faruwar lamarin, yana mai cewa rana ce mai baƙin tarihi ga al’ummar Eggon. Ta bakin Mai Taimaka Masa kan Harkokin Jama’a, Peter Ahemba, gwamnan ya miƙa ta’aziyya ga Aren Eggon, da iyalan mamatan da ɗaukacin al’ummar Eggon, tare da addu’ar samun sauƙin warkewa ga waɗanda suka jikkata.

Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha
  • Abubakar Sulaiman
    An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja
  • Abubakar Sulaiman
    Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

MASU ALAKA

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha
Manyan Labarai

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

June 28, 2026
An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja
Manyan Labarai

An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

June 28, 2026
Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

June 28, 2026
Next Post
Albarkatun Daji Da Tsirrai Da Sin Ta Tattara Da Adana Sun Karu Da Kashi 180% Cikin Shekaru 5

Albarkatun Daji Da Tsirrai Da Sin Ta Tattara Da Adana Sun Karu Da Kashi 180% Cikin Shekaru 5

LABARAI MASU NASABA

Ana Taron Ministocin Kula Da Yawon Bude Ido Na Kasashen APEC A Macao

Ana Taron Ministocin Kula Da Yawon Bude Ido Na Kasashen APEC A Macao

June 28, 2026
Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

Shigo Da Fetur Daga Waje Ya Sauka Zuwa N983.92, Ya Fi Na Matatar Dangote Arha

June 28, 2026
An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

An Lakaɗawa Wata Malamar Makaranta Duka Har Lahira A Lokoja

June 28, 2026
Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

Mataimakin Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Gaggauta Zamanantar Da Tsarin Ayyukan Masana’antu

June 28, 2026
Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

Kotu Ta Fara Sauraron Shari’ar Da Ke Ƙalubalantar Takarar Pantami A PDP

June 28, 2026
Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

Ƴan Bindiga Sun Harbe Limami Da Wasu Mutane 3 A Sokoto

June 28, 2026
Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

Ƴansanda Sun Kama Mutum 10 Kan Kisan Shugaban MACBAN Na Jihar Binuwe

June 28, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Uba Sani Ya Ziyarci Iyalan Malamar Addini Da Aka Kashe A Kaduna Saboda Zargin Satar Yara

June 28, 2026
Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Da Yadda Aka Hallaka Malamar Islamiyya A Kaduna

June 28, 2026
Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

Abubuwan Da Ke Tattare Da Jami’in Soja Sambo Dasuki

June 28, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.