ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 50 Suka Amfana Da Zakkar Da Wani Bawan Allah Ya Fitar A Kaduna

by Abubakar Abba
3 years ago

Wani mai hannu da shuni da ke zaune a Jihar Kaduna, wanda bai bukaci a ambaci sunan sa ba, ya rabar da zakkar kudi ga masu kananan sana’o’i sama da 50 don su kara bunkasa harkokin kasuwancinsu.

Akasarin wadanda suka amafana da zakkar mata ne da kuma matasa da ke yin sana’o’in aski, sayar da abinci, yin tukwane, masu wankin kai, takalma da yin sana’a a kafar internet da sauransu.

Daya daga cikin daraktocin cibiyar samar da daidaito a tsakanin mabiya addinin musulunci da na kirista, Mallam Abdullahi Mohammed Sufi ne ya rabar da zakkar kudin a madadin wannan bawan Allah.

ADVERTISEMENT

A hirasa da manena labarai jin kadan bayan rabar da zakkar, Sufi ya ce wanda ya bayar da zakkar kudin bai son a ambaci sunnan sa. Ya ce mutumin ya yanke shawarar bayar da zakkar kudin ne ga wadanda suka amfana don su kara bunkasa harkokin kasuwancinsau kuma su ci gaba da zama masu dogaro da kansu, musamman idan aka yi la’akari da yadda masu kanannan sana’o’i a jihar ke fuskantar kalubale masu yawan gaske.

Sufi ya yi kira ga sauran musulmi masu hannu da shuni da ke a daukacin fadin kasar nan da su taimaka wa masu kananan sana’o’i don su kara habaka kasuwancinsu ta yadda suma a nan gaba za su iya taimaka wa sauaran. Sannan ya yi kira musamman ga gwamnatin tarayya da ta samar da kyakyawan yanayi ga masu kananan sana’o’i da ke a kasar nan don su samu damar yin kasuwanci yadda ya kamata.

LABARAI MASU NASABA

Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?

Sharrin Da Ke Tattare Da Jifan Iyali Da Munanan Kalamai

Daya daga cikin wadanda suka amfana da zakkar, Nafisa Zakari Ya’u wacce ke yin kasuwanci ta kafar internet a Kaduna ta gode wa wanda ya ba su kudin, inda ta ce zakkar za ta taimaka mata wajen kara habaka kasuwancinta da kuma magance kalubalen da take fuskanta a baya
Ta yi kira ga sauran masu hannu da shuni da su talllafa wa masu kanannan sana’o’i da jari don su ci gaba da zama masu dogaro da kansu, musamman duba ga yadda ake fuskantar kalubale a fannin kasuwanci a kasar nan.

Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

MASU ALAKA

Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?
Zamantakewa

Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?

May 31, 2026
Taskira

Sharrin Da Ke Tattare Da Jifan Iyali Da Munanan Kalamai

May 10, 2026
Ra’ayin Matasa Game Da Auren Kusa Da Na Nesa
Labarai

Ra’ayin Matasa Game Da Auren Kusa Da Na Nesa

April 19, 2026
Next Post
Karamin Ministan Man Fetur Timipre Sylva, Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa

Karamin Ministan Man Fetur Timipre Sylva, Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa

LABARAI MASU NASABA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.