• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Nasarar Buhari A Zaben 2015 Daga Allah Take – Gwamnatin Tarayya

by Sulaiman
2 months ago
in Siyasa
0
Nasarar Buhari A Zaben 2015 Daga Allah Take – Gwamnatin Tarayya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Fadar shugaban kasa ta ce babu wanda zai iya ikirarin cewa shi ne ke da alhakin nasarar zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2015.

Fadar tayi wannan martanin ne yayin da jigo a jam’iyyar APC  kuma Dan takarar shugaban kasa a Jam’iyyar a 2023, Asiwaju Bola Tinubu, ya ce in ba don shi ba, da Shugaba Buhari bai ci zaben shugaban kasa a 2015 ba.

  • Adamu Ya Kori ‘Yan Jarida Daga Ofishin APC Bayan Tutsun Da ‘Yan Jam’iyyar Suka Tayar

Tinubu yayi magana ne a ranar Alhamis din da ta gabata a wani taro da wakilan jam’iyyar APC a jihar Ogun.

Tinubu ya yi magana kan yadda ya mika Yemi Osinbajo a matsayin mataimakin shugaban kasa, a lokacin da aka nuna adawa da kin amincewa ayi takarar Muslim-Muslim (Shugaban kasa musulmi Kuma mataimaki musulmi) a jam’iyyar APC.

Sai dai mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, ya ce watakila ba abin mamaki ba ne a jajibirin zaben fidda gwani na jam’iyyar APC akwai wadanda suka yi tsayin daka wajen ganin an lashe zaben, shekaru bakwai da suka wuce.

Labarai Masu Nasaba

Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba

Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe

ShareTweetSendShare
Previous Post

Aminu Ringim Ya Lashe Zaben Takarar Gwamnan Jigawa A NNPP

Next Post

‘Yan Boko Haram Sun Yi Garkuwa Da Matafiya Da Yawa A Borno

Related

Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba
Siyasa

Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba

15 hours ago
Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe
Siyasa

Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe

18 hours ago
Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim
Labarai

Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim

19 hours ago
Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP
Siyasa

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

2 days ago
Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu
Siyasa

Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu

2 days ago
Gwamna Wike Ya Karyata Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Jihar Ribas
Siyasa

Gwamna Wike Ya Karyata Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Jihar Ribas

2 days ago
Next Post
‘Yan Boko Haram Sun Yi Garkuwa Da Matafiya Da Yawa A Borno

'Yan Boko Haram Sun Yi Garkuwa Da Matafiya Da Yawa A Borno

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.