• Leadership Hausa
Monday, March 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Za Ta Fatattaki Jam’iyyar APC Daga Gidan Gwamnatin Jihar Kaduna –Makarfi

by Sulaiman and Abubakar Abba
2 months ago
in Siyasa
0
PDP Za Ta Fatattaki Jam’iyyar APC Daga Gidan Gwamnatin Jihar Kaduna –Makarfi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon gwamnan jihar Kaduna sanata Ahmed Muhammed Makarfi ya shelanta cewa, jam’iyyar PDP za ta kori jam’iyyar APC daga kan karagar mulkin jihar a zaben gwamna na 2023 da ke tafe. 

 

Makarfi wanda ya taba rike mukamin shugabancin rikon kwarya na PDP na kasa a hirarsa da manema labarai a Kaduna ya ce, APC babu wani aiki da za ta yi wa ‘yan jihar illa ta sake jefa rayuwarsu cikin fatara da kuncin rayuwa.

  • Hadimar Tambuwal Ta Rasu Sakamakon Turmutsutsu A Wajen Taron PDP A Sakkwato

A cewarsa, PDP ce daya tilo da ba ta nuna wani babbancin addini ko na kabilanci sabida jam’iyya ce ta ko wanne jinsi da ke kasar nan.

 

Labarai Masu Nasaba

Dubi Ga Amfanin Jajircewa A Gwagwarmayar Siyasa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Makarfi ya cigaba da cewa, ya kasa ya tsare ne a jihar domin ganin PDP ta sake karbar madafun iko na shugabancin jihar, inda ya ce, hakan ne ya sa bai samu damar bin dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP Alh.  Atiku Abubakar zuwa jihohin kasar nan yakin neman zabe ba.

 

Ya ce, dari bisa dari ina goyon bayan takarar jama’iyyata, Atiku Abubakar, ba na zuwa wajen yakin neman zaben Atiku ne don naga PDP ta sake karbar madafun iko a zaben 2023 a jihar Kaduna.

 

Makarfi ya ce, muna ci gaba da tuntubar jama’ar jihar kuma ina da yakinin PDP za ta lashe zaben 2023 a jihar Kaduna da kuma kasa baki daya.

ShareTweetSendShare
Previous Post

NATO Ba Za Ta Iya Tasiri A Yankin Asia Da Pasifik Ba

Next Post

Aisha Buhari Ta Goyi Bayan El-rufai Kan Zargin Yi Wa Tunibu Zagon Kasa A Fadar Shugaban Kasa

Related

Dubi Ga Amfanin Jajircewa A Gwagwarmayar Siyasa
Siyasa

Dubi Ga Amfanin Jajircewa A Gwagwarmayar Siyasa

2 days ago
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa
Siyasa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

2 days ago
‘Yan Nijeriya Sama Da Mutane 39 Ne Suka Mutu A Zaben 2023
Siyasa

‘Yan Nijeriya Sama Da Mutane 39 Ne Suka Mutu A Zaben 2023

2 days ago
Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC
Siyasa

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

6 days ago
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar
Siyasa

PDP Na Zargin Gwamnan Zamfara Da Yunkurin Murde Sakamakon Karamar Hukumar Maradun

1 week ago
Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ce Sakamakon Zaben Gwamnan Kebbi Bai Kammalu Ba
Siyasa

Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ce Sakamakon Zaben Gwamnan Kebbi Bai Kammalu Ba

1 week ago
Next Post
Aisha Buhari Ta Goyi Bayan El-rufai Kan Zargin Yi Wa Tunibu Zagon Kasa A Fadar Shugaban Kasa

Aisha Buhari Ta Goyi Bayan El-rufai Kan Zargin Yi Wa Tunibu Zagon Kasa A Fadar Shugaban Kasa

LABARAI MASU NASABA

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

Kafar CGTN Ta Gabatar Da Jerin Bidiyo Don Yin Bayani Game Da Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin

March 27, 2023
Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

Kafa Dangantakar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Honduras Ya Sake Tabbatar Da Manufar Sin Daya Tak A Duniya

March 27, 2023
Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

Gwamna Mai Barin Gado Da Zababbe Sun Fara Cacar Baki Kan Albashin Ma’aikata A Taraba

March 27, 2023
Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

Abdulaziz Yari Ya Bada Tallafin Tirela 240 Na Abincin Azimi A Zamfara

March 27, 2023
2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

2023: INEC Ta Sanar Da Ranar Mika Wa Zababbun Gwamnoni Takardar Shaidar Lashe Zabe

March 27, 2023
SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

SERAP Ta Nemi INEC Ta Hukunta Gwamnoni Kan Bangar Siyasa

March 27, 2023
DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Cafke Tsohon Soja Da Lauya Da Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 27, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 5

March 27, 2023
PDP Ta Dakatar Da Tsofaffin Ministoci 2 Da Wasu 5 Kan Yi Wa Jam’iyyar Zagon-Kasa

PDP Ta Dakatar Da Shugabanta Na Kasa Kan Zargin Yi Wa Jam’iyyar Adawa Aiki

March 26, 2023
Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa

Amurka Ta Sake Zargin Kasar Sin Kan Asalin Kwayar Cutar COVID-19 Domin Yunkurin Siyasa

March 26, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.