• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Za Ta Kai Ga Nasara -Tambuwal

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
7 months ago
in Labarai
0
PDP Za Ta Kai Ga Nasara -Tambuwal
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal ya jefa kuri’arsa a Tambuwal, inda ya ce jam’iyyarsa ta PDP za ta kai ga nasara.

Tambuwal wanda ke takarar Sanata a Sakkwato ta Kudu, ya jefa kuri’a a rumfa mai lamba 033 da ke Sakandaren Al’umma ta Tambuwal, ya bayyana cewar jam’iyyar PDP na tsammanin gagarumar nasara.

  • Manoman Alkama 50,000 Suka Samu Tallafi A Jihohi 13 —FMAN
  • Zaben 2023: ICPC Ta Damke Wani Mutum Da Tsofaffin Kudi Na Miliyan 2 A Bauchi

Gwamnan wanda ya halarci wajen zaben bayan 12 na rana, ya bayyana matsalolin rashin fara zaben a kan lokaci da rashin kai kayan zaben lokacin da aka tsara, da rashin fahimtar na’urar zaben.

Ya ce duk da ‘yan matsaloli nan da can zaben na gudana lafiya musamman a cewarsa kasancewar an shaidi al’ummar Sakkwato da son zama lafiya.

Wakilinmu ya labarto cewar an samu fitowar dimbin jama’a a zaben.

Labarai Masu Nasaba

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

Hakan nan mata sun fi maza yawa, haka ma an samu fitowar mutane masu fama da lalura ta musamman.

Tags: PDPSakkwatoTambuwalZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Manoman Alkama 50,000 Suka Samu Tallafi A Jihohi 13 —FMAN

Next Post

Zaben 2023: Na’urar BVAS Ta Ki Tantance Yakubu Dogara

Related

PDP
Labarai

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

1 hour ago
BUA
Manyan Labarai

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

3 hours ago
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya
Labarai

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

4 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

7 hours ago
Shekara 100 Da Kafa IAR: Da Sakamakon Bincikenmu Aka Kafa Ginshikin Tattalin Arzikin Arewacin Nijeriya —Farfesa Ishiyaku
Manyan Labarai

Shekara 100 Da Kafa IAR: Da Sakamakon Bincikenmu Aka Kafa Ginshikin Tattalin Arzikin Arewacin Nijeriya —Farfesa Ishiyaku

10 hours ago
Batun Yadda Samari Ke Barin Taimakon Iyaye Su Kashe Wa ‘Yan Mata Kudi
Madubin Rayuwa

Batun Yadda Samari Ke Barin Taimakon Iyaye Su Kashe Wa ‘Yan Mata Kudi

11 hours ago
Next Post
Zaben 2023: Na’urar BVAS Ta Ki Tantance Yakubu Dogara

Zaben 2023: Na'urar BVAS Ta Ki Tantance Yakubu Dogara

LABARAI MASU NASABA

PDP

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

October 1, 2023
Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

October 1, 2023
An Tsayar Da Ranar Da Za A Fara Buga Firimiyar Nijeriya

An Tsayar Da Ranar Da Za A Fara Buga Firimiyar Nijeriya

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.