ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Remi Tinubu Ta Kaddamar Da Raba Tireloli 100 Na Shinkafa da Tallafin Naira Biliyan 1.2 Ga Jihohin Arewa

by Sulaiman and Shehu Yahaya
2 months ago
Remi

Uwargidar shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta kaddamar da shirin rabon tireloli 100 na shinkafa tare da tallafin kudi na naira biliyan 1.2 ga Malaman addini da marasa karfi a jihohi 19 na Arewacin Nijeriya domin hidimar Babbar Sallah.

Shirin Wanda ofishinsa uwargidar shugaban Kasa Oluremi Tinubu da ofishin Mataimaki na musamman ga shugaban Kasa akan harkokin siyasa suka jagoranta ya samu halarcin dubban Malaman addini da kungiyoyi daga jihohi 19 na Arewacin kasar nan da birnin tarayya Abuja Wanda ya guda a dakin taro na gidan gwanatin Kaduna.

Da yake jawabi yayi taron Mataimaki Na musamman ga shugaban kasa kan harkokin siyasa, Ibrahim Kabiru Masari, ya bayyana cewa shirin ya kunshi raba tallafi ga limamai da na’ibansu da malaman Islamiyya da na tsangayu da kungiyoyin nakassu da marayu da sauran marasa galihu a yankin Arewa.

ADVERTISEMENT
Remi

Masari ya kara da cewa an tsara tsarin rabon yadda zai tabbatar da cewa kowa ya amfana cikin adalci, inda kowace jiha za ta samu tirelan shinkafa guda hudu domin rabawa mabukata.A nasa jawabin Shugaban shirye-shiryen shirin bayar da tallafin Aminu Sani Jaji, ya jaddada muhimmancin taimakon juna, yana mai ambato hadisin Manzon Allah (SAW) da ke karfafa rabon abin da mutum ke so wa kansa ga ‘yan uwansa.

Yace uwargidar shugaban Kasa Oluremi Tinubu mai kishin ci gaba Arewa ce inda yace lokaci yayi da al’ummar yankin Arewa zasu sake marawa shugaban Kasa Bola Tinubu domin ganin ya dawo Kato biyu a zaben 227.

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Shi ma Sheikh Halliru Maraya wanda yake wakiltar Malaman addini a taron,ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kawo gagarumin ci gaba a yankin Arewa, wanda ya sa al’ummar yankin ke shirin ci gaba da mara masa baya a zaben 2027.

Ya kara da cewa ‘yan Arewa ne za su taka rawar gani wajen tabbatar da sake tsayawar Tinubu takara, yana mai cewa za su bashi goyon bayan da ya kamata domin dawowarsa mulki a zabe mai zuwa.

A cewarsa, gwamnatin Tinubu ta bai wa yankin Arewa muhimmanci ta hanyar raba mukamai da dama, ciki har da mukamin Ministan tsaro da Ministan Noma da Ministan Kasafi, wadanda duk ‘yan Arewa ne.Haka kuma, ya ce cikin kasa da shekaru uku gwamnatin ta samar da sabbin jami’o’i har guda 23, tare da rage kudin aikin hajji domin saukaka wa al’umma.

Shirin rabon tallafin na daga cikin kokarin gwamnati na rage radadin talauci da tallafa wa al’ummar da ke cikin bukata musamman a yankin Arewa.

Remi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya
Remi
Shehu Yahaya
+ posts Bio
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Matasa 1,200 Sun Amfana Da Horon Sana’o’i Ƙarƙashin Shirin ‘Renewed Hope’ A Kaduna
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Ranar Dimokuraɗiyya: Gwamna Uba Sani Ya ‘Yanta Fursunoni 97
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Shehu Yahaya
    https://hausa.leadership.ng/author/shehu-yahaya/
    Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

MASU ALAKA

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
Labarai

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Next Post
Wakilin Sin Ya Bayyana Matsayin Kasa A Yayin Taron Nazarin Yarjejeniyar Hana Yaduwar Makaman Nukiliya Karo Na 11

Wakilin Sin Ya Bayyana Matsayin Kasa A Yayin Taron Nazarin Yarjejeniyar Hana Yaduwar Makaman Nukiliya Karo Na 11

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026
Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.