ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rikicin Yelwa: Gwamnan Bauchi Ya Gargadi Masu Kokarin Janyo Tashin Hankali A Jihar

by Khalid Idris Doya
4 years ago
Rikicin

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Muhammad ya yi gargadi da kakkausar murya kan masu neman haddasa fitina a jihar, yana mai cewa ba zai lamunci janyo fitina da tayar wa jama’a da hankali ba.

Rikicin
Gwamnan Bauchi, Bala Muhammad, Lokacin Da Yake Duba Asarar Da Aka Tabka A Yankin Yelwa Sakamakon Wani Rikici Da Ya Barke A Yankin.

Bala wanda ke wannan gargadi biyo bayan wani rikicin da ya barke a yankin unguwar Yelwa da ke cikin garin Bauchi a tsakanin bangarorin matasa biyu, inda rikicin ya yi sanadinrasuwar mutum biyu tare da lalata gidaje sama da biyar da kona motoci da mashina da dukiyar jama’a da daman gaske.

  • Naira Biliyan 434 Ta Zirare Kan Satar Danyen Mai A Nijeriya
  • Wata Yarinya ‘Yar Shekaru 4 Ta Mutu Bayan Ta Faɗa Rijiya A Kano

Bala sai ya yi kira ga al’umar Yelwa da su rungumi zaman lafiya da mutunta juna, ya ce gwamnatinsa na aiki tukuru don tabbatar da inganta zamantakewa da walwalar al’umar jiha, “Don haka ba za mu zura ido wasu tsiraru su kawo mana koma baya kan zaman lafiyar da ake samu a jihar ba.”

ADVERTISEMENT
Gwamnan Bauchi, Bala Muhammad, Lokacin Da Yake Duba Asarar Da Aka Tabka A Yankin Yelwa Sakamakon Wani Rikici Da Ya Barke A Yankin.
Gwamnan Bauchi, Bala Muhammad, Lokacin Da Yake Duba Asarar Da Aka Tabka A Yankin Yelwa Sakamakon Wani Rikici Da Ya Barke A Yankin.
Jama'a Ya
Jama’ar Yankin Yelwa Ta Jihar Bauchi Yayin Da Gwamnan Jihar Bala Muhammad Ya Kai Ziyara Yankin.

Gwamna Bala sai ya yi kira ga jami’an tsaro da su tabbatar da an zakulo tare da tabbatar da an gurfarnar da wadanda ke da hannun cikin hatsaniyar, inda ya ce kowane rai na da darajar da ya zama wajibi a kare shi.

Daga nan sai ya umurci hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar da ta dauki rahoton asarar da aka tafka tare da samar da tallafi ga wadanda rikicin ya rutsa da su.

LABARAI MASU NASABA

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Gwamnan ya kara da cewa habaka zaman lafiya nauyi ne dake rataye a wuyan kowane dan jiha.

A gefe guda kuma ya bada tabbacin cewa gwamnatin jihar za ta yi kokarin samar da reshen ofishin ‘yan sanda a yankin Yelwa domin tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankalin al’umar yankin.

Rikicin
Gwamna Bala Muhammad a yankin Yelwa.

Gwamna Bala, ya bayar da tabbacin hakan biyo bayan rokon da kwamishinan ‘yan sandan jihar Bauchi, CP Umar Mamman Sanda, ya yi lokacin da ke yi wa gwamna bayanin abun da ya faru daki-daki.

Kwamishinan ya shaida wa gwamnan cewa, rikicin wanda ya samo asali daga dukan da aka yi wa wani matashi kan sauke budurwarsa daga kan mashin, ya ce sun dauki matakan da suka dace domin tabbatar da hakan bai sake faruwa ba.

Rikicin
Gidaje Da Aka Gona A Yankin Yelwa Na Jihar Bauchi.

Idan za ku iya tunawa dai tun bayan faruwar rikicin matasan da ya hallaka mutum uku a yankin na Yelwa, gwamnatin jihar ta sanya dokar hana fita na tsawon awa 24 a dukkanin unguwar domin tabbatar da kare rayuka da dukiyar jama’a.

Rikicin
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ɗan Majalisar Dokokin Bauchi, Hon. Wanzam, Ya Rasu
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Kotu Ta Umarci DSS Ta Mutunta Umarninta Kan Shari’ar Filin Firo Na Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

MASU ALAKA

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
Labarai

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi
Manyan Labarai

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53
Manyan Labarai

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Next Post
Shugaba Buhari Ya Je Kasar Spain Ziyarar Aiki

Shugaba Buhari Ya Je Kasar Spain Ziyarar Aiki

LABARAI MASU NASABA

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.