ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saraki Ga Gwamnoni Masu Barin Gado: Ku Guji Katsaladan A Mulkin Wadanda Suka Gaje Ku

by Bello Hamza
3 years ago
Saraki

Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya nemi gwamnoni masu barin gado su guji katsalandan a harkokin gudanar da mulki a jihohinsu yayin da suke barin gwamnati a karshen watan Mayu.

Saraki ya bayyana haka ne a taron bikin bankwana da aka shirya wa gwamnonin masu barin gado da masu kama mulki a Abuja, Saraki, wanda tsohon gwamnan Jihar Kwara ne, ya shawarci gwamnoni 18 masu barin gado su rungumi sabon rayuwar da za su fuskanta su kuma shirya bayar da gudummawarsu a bangarorin rayuwa da daban daban.

  • Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti
  • Mutum 2 Sun Shiga Hannu Kan Kisan Ma’aikatan Ofishin Jakadancin Amurka

A sakon fatan alhairi ga gwamnonin, , Saraki ya yaba musu a kan yadda suka bayar da gudumawar bunkasa jihohinsu, sai dai ya karfafa bukatar da su bar gwamnonin da za su gajesu su gudanar da nasu ayyukan ba tare da katsalandan ba.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa, “A yayin da kuka kasance ba gwamnoni ba, ku bar wadanda suka gaje ku su yi aikinsu. Ku koma ga iyanlanku, na tabbatar da cewa a halihn yanzu mata da yaranku da jikokinu na nan duk sun kokasa ku koma gida ku yi ta zumunci a tsakaninsu, ku shirya fuskantar wata rayuwa daban, ku yi tanadin kudadenku don kudaden ba za su rinka shigowa kamar da ba.”

Wani tsohon gwamnan Jihar Neja, Babangida Aliyu ya nemi sabbi da tsofaffin gwamnonin su muhimmantar da jin dadin al’umma a jihohinsu ba tare da nuna banbanci siyasa ba.

LABARAI MASU NASABA

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

Ya yi gargadi a kan mulkin kama karya, ya ce, irin haka ba zai haifar da da mai ido ba.

“Sau da dama zaka ji wasu na cewa, wannan lokacinmu ne, kada ku yi irin wannan kuskuren, wani tsohon gwamman da ya yi irin wannan ikirarin a yanzu yana can yana yawo a titi.”

Aliyu ya kara da cewa, zamaka gwamna ba yana nufin kai ne ka fi ilimi ko nagarta ba, watakila ma kai ne na karshe a aji a lokacin da kuke karatu amma Allah ya daukaka ka a kan haka kada ku rungumi girman kai a harkokinku.”

Haka kuma tsohon gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Dankwambo, ya nemi tsohofaffain gwamnoni su guji katsalanda a harkokin mulkin jihohin na su, su bar sabbin gwamnoni su yi aikin su ba tare da kawo musu cikas ba, ya nemi su rungumi wasu harkokin da za su taimaki rayuwar su.

Taron ya samu halartar manyan baki da dama, da suka hada da, Kayode Fayemi, Aminu Tambuwal, Aminu Masari, Charles Soludo, Bala Mohammed, Babagana Zulum, Dauda Lawal, Reb Fr Hyacinth Alia da sauransu.

Saraki
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Nijeriya
Rahotonni

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

June 20, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Rahotonni

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

June 20, 2026
IMF
Rahotonni

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

June 20, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Amsa Tambayoyin Da Aka Yi Masa Kan Taron Kolin G7 A Hiroshima

Kasar Sin Ta Amsa Tambayoyin Da Aka Yi Masa Kan Taron Kolin G7 A Hiroshima

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.