ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saraki Ga Gwamnoni Masu Barin Gado: Ku Guji Katsaladan A Mulkin Wadanda Suka Gaje Ku

by Bello Hamza
3 years ago
Saraki

Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya nemi gwamnoni masu barin gado su guji katsalandan a harkokin gudanar da mulki a jihohinsu yayin da suke barin gwamnati a karshen watan Mayu.

Saraki ya bayyana haka ne a taron bikin bankwana da aka shirya wa gwamnonin masu barin gado da masu kama mulki a Abuja, Saraki, wanda tsohon gwamnan Jihar Kwara ne, ya shawarci gwamnoni 18 masu barin gado su rungumi sabon rayuwar da za su fuskanta su kuma shirya bayar da gudummawarsu a bangarorin rayuwa da daban daban.

  • Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Soke Nasarar Zababben Gwamnan Jihar Abia, Alex Otti
  • Mutum 2 Sun Shiga Hannu Kan Kisan Ma’aikatan Ofishin Jakadancin Amurka

A sakon fatan alhairi ga gwamnonin, , Saraki ya yaba musu a kan yadda suka bayar da gudumawar bunkasa jihohinsu, sai dai ya karfafa bukatar da su bar gwamnonin da za su gajesu su gudanar da nasu ayyukan ba tare da katsalandan ba.

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa, “A yayin da kuka kasance ba gwamnoni ba, ku bar wadanda suka gaje ku su yi aikinsu. Ku koma ga iyanlanku, na tabbatar da cewa a halihn yanzu mata da yaranku da jikokinu na nan duk sun kokasa ku koma gida ku yi ta zumunci a tsakaninsu, ku shirya fuskantar wata rayuwa daban, ku yi tanadin kudadenku don kudaden ba za su rinka shigowa kamar da ba.”

Wani tsohon gwamnan Jihar Neja, Babangida Aliyu ya nemi sabbi da tsofaffin gwamnonin su muhimmantar da jin dadin al’umma a jihohinsu ba tare da nuna banbanci siyasa ba.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

Ya yi gargadi a kan mulkin kama karya, ya ce, irin haka ba zai haifar da da mai ido ba.

“Sau da dama zaka ji wasu na cewa, wannan lokacinmu ne, kada ku yi irin wannan kuskuren, wani tsohon gwamman da ya yi irin wannan ikirarin a yanzu yana can yana yawo a titi.”

Aliyu ya kara da cewa, zamaka gwamna ba yana nufin kai ne ka fi ilimi ko nagarta ba, watakila ma kai ne na karshe a aji a lokacin da kuke karatu amma Allah ya daukaka ka a kan haka kada ku rungumi girman kai a harkokinku.”

Haka kuma tsohon gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Dankwambo, ya nemi tsohofaffain gwamnoni su guji katsalanda a harkokin mulkin jihohin na su, su bar sabbin gwamnoni su yi aikin su ba tare da kawo musu cikas ba, ya nemi su rungumi wasu harkokin da za su taimaki rayuwar su.

Taron ya samu halartar manyan baki da dama, da suka hada da, Kayode Fayemi, Aminu Tambuwal, Aminu Masari, Charles Soludo, Bala Mohammed, Babagana Zulum, Dauda Lawal, Reb Fr Hyacinth Alia da sauransu.

Saraki
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Next Post
Kasar Sin Ta Amsa Tambayoyin Da Aka Yi Masa Kan Taron Kolin G7 A Hiroshima

Kasar Sin Ta Amsa Tambayoyin Da Aka Yi Masa Kan Taron Kolin G7 A Hiroshima

LABARAI MASU NASABA

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.