ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Argentina Za Ta Sake Lashe Kofin Duniya Saboda Rashin Zuwan Nijeriya?

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
7 months ago
Argentina

Tawagar ‘yan wasan Nijeriya ta Super Eagles ba ta samu tikitin zuwa gasar cin kofin duniya ba da za a yi a Amurka da Mexico da kuma Canada a shekara ta 2026 mai kamawa.

Hakan ya biyo bayan da Jamhuriyar Congo ta fitar da ita a wasan karshe a cike gurbi daga yankin Afirka da ci 4-3 a bugun fenariti, bayan da tun farko suka tashi 1-1 bayan minti 120.

  • Wasu Kura-kurai Da Matan Aure Ke Yi Ke Sa ‘Yan Aiki Aure Mazajensu
  • Yadda Za Ki Kara Wa Kanki Tsawon Gashi

Nijeriya ta kai wasan karshe bayan doke Gabon 4-1 ranar Alhamis, yayin da Jamhuriyar Congo ta fitar da Kamaru a dai ranar., sakamakon da ya ba su damar karawa a tsakaninsu a daren ranar Lahadi a kasar Moroco.

ADVERTISEMENT

Yanzu haka Jamhuriyar Congo za ta hadu da wasu tawagogi shida daga wasu nahiyoyin a cikin watan Maris a Mexico, domin fitar da biyun da za su cike gurbin shiga wasannin da kasashe 48 za su fafata.

Wasu na cewa Argentina ce za ta sake lashe kofin duniya a badi, bayan da Super Eagles ta kasa kai bantenta. Sai dai hakan ba ya nufin tawagar Nijeriya tana takawa Argentina birki idan sun hadu.

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

Tawagar ‘yan wasan kasar Argentina mai rike da kofin duniya da ta lashe a Katar a 2022 tana daga fitattun da ke wakiltar wasannin a koda yaushe, wadda jimilla tana da uku a tarihi.

Wannan shi ne karon farko da Nijeriya ta kasa samun tikitin shiga gasar cin kofin duniya karo biyu a jere a tarihi tun bayan da ta fara halartar wasannin a shekarar 1994, wadda karo uku tana kai wa zagaye na biyu a wasannin.

Kenan Super Eagles, wadda ta buga gasar kofin duniya sau shida daga tara baya, ba ta je wasannin da aka yi a 2006 da 2022 da 2022 ba, ga kuma yanzu ba za ta yi karawar 2026 ba.

Argentina ta lashe kofin duniya a 1978 da kuma 1986 a lokacin da Nijeriya ba ta fara zuwa wasannin ba, sannan Argentina ta dauki kofi na uku a 2022 da aka yi a Katar, gasar da Super Eagles ba ta samu tikitin shiga ba.

Daga gasa 18 da Argentina ta halarci gasar cin kofin duniya ta yi ta biyu a 1930 da 1990 da kuma 2014, haka kuma ta yi nasarar cin wasa 47 daga wasa 88 da ta buga a babbar gasar kwallon kafar ta duniya.

Hakan ne ya sa wasu ke cewa Argentina ce za ta sake daukar kofin na duniya a badi, saboda Super Eagles ba ta samu tikitin shiga wasannin ba.

Argentina
Abba Ibrahim Wada
Website |  + posts Bio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada
  • Abba Ibrahim Wada
    FIFA Za Ta Biya Omar Artan Alawus Ɗin Da Za A Bai Wa Kowanne Alƙalin Wasa
  • Abba Ibrahim Wada
    Duk Da Rashin Halartar ‘Super Eagles’ Gasar Kofin Duniya, Nijeriya Ba Ta Rasa Wakilai Ba
  • Abba Ibrahim Wada
    Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?
Argentina
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci
  • Sulaiman
    Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026
  • Sulaiman
    Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

MASU ALAKA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino
Wasanni

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya
Wasanni

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

June 22, 2026
Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada
Wasanni

Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada

June 21, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

'Yansanda Sun Ƙaryata Zargin Kutsen 'Yan Ta'addan Boko Haram A Jihar Akwa Ibom

LABARAI MASU NASABA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.