ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Argentina Za Ta Sake Lashe Kofin Duniya Saboda Rashin Zuwan Nijeriya?

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
10 months ago
Argentina

Tawagar ‘yan wasan Nijeriya ta Super Eagles ba ta samu tikitin zuwa gasar cin kofin duniya ba da za a yi a Amurka da Mexico da kuma Canada a shekara ta 2026 mai kamawa.

Hakan ya biyo bayan da Jamhuriyar Congo ta fitar da ita a wasan karshe a cike gurbi daga yankin Afirka da ci 4-3 a bugun fenariti, bayan da tun farko suka tashi 1-1 bayan minti 120.

  • Wasu Kura-kurai Da Matan Aure Ke Yi Ke Sa ‘Yan Aiki Aure Mazajensu
  • Yadda Za Ki Kara Wa Kanki Tsawon Gashi

Nijeriya ta kai wasan karshe bayan doke Gabon 4-1 ranar Alhamis, yayin da Jamhuriyar Congo ta fitar da Kamaru a dai ranar., sakamakon da ya ba su damar karawa a tsakaninsu a daren ranar Lahadi a kasar Moroco.

ADVERTISEMENT

Yanzu haka Jamhuriyar Congo za ta hadu da wasu tawagogi shida daga wasu nahiyoyin a cikin watan Maris a Mexico, domin fitar da biyun da za su cike gurbin shiga wasannin da kasashe 48 za su fafata.

Wasu na cewa Argentina ce za ta sake lashe kofin duniya a badi, bayan da Super Eagles ta kasa kai bantenta. Sai dai hakan ba ya nufin tawagar Nijeriya tana takawa Argentina birki idan sun hadu.

LABARAI MASU NASABA

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana

Tawagar ‘yan wasan kasar Argentina mai rike da kofin duniya da ta lashe a Katar a 2022 tana daga fitattun da ke wakiltar wasannin a koda yaushe, wadda jimilla tana da uku a tarihi.

Wannan shi ne karon farko da Nijeriya ta kasa samun tikitin shiga gasar cin kofin duniya karo biyu a jere a tarihi tun bayan da ta fara halartar wasannin a shekarar 1994, wadda karo uku tana kai wa zagaye na biyu a wasannin.

Kenan Super Eagles, wadda ta buga gasar kofin duniya sau shida daga tara baya, ba ta je wasannin da aka yi a 2006 da 2022 da 2022 ba, ga kuma yanzu ba za ta yi karawar 2026 ba.

Argentina ta lashe kofin duniya a 1978 da kuma 1986 a lokacin da Nijeriya ba ta fara zuwa wasannin ba, sannan Argentina ta dauki kofi na uku a 2022 da aka yi a Katar, gasar da Super Eagles ba ta samu tikitin shiga ba.

Daga gasa 18 da Argentina ta halarci gasar cin kofin duniya ta yi ta biyu a 1930 da 1990 da kuma 2014, haka kuma ta yi nasarar cin wasa 47 daga wasa 88 da ta buga a babbar gasar kwallon kafar ta duniya.

Hakan ne ya sa wasu ke cewa Argentina ce za ta sake daukar kofin na duniya a badi, saboda Super Eagles ba ta samu tikitin shiga wasannin ba.

Argentina
Abba Ibrahim Wada
Website |  + posts Bio
  • Abba Ibrahim Wada
    Yaushe Za A Fara Kofin Zakarun Turai
  • Abba Ibrahim Wada
    Messi Ya Yi Ritaya A Argentina: Da Me Za Mu Iya Tuna Gwarzon Duniyar?
  • Abba Ibrahim Wada
    Su Waye ‘Yan wasan Nijeriya Da Za Su Buga Gasar Firimiyar Ingila Ta Bana?
  • Abba Ibrahim Wada
    Chelsea A Ƙarƙashin Xavi Alonso
Argentina
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

MASU ALAKA

Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana
Wasanni

Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana

September 8, 2026
Kofin Duniya: Yau Falconets Za Su Kece Raini Da Spain
Wasanni

Kofin Duniya: Yau Falconets Za Su Kece Raini Da Spain

September 7, 2026
Next Post
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

'Yansanda Sun Ƙaryata Zargin Kutsen 'Yan Ta'addan Boko Haram A Jihar Akwa Ibom

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.