ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Hadejia Da Sarakunanta (4)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Zakka

….Ci gaba daga makon da ya gabata

A wannan makon za mu duba Sarki na 6 a jerin wadanda suka muki masarautar Hadejia.

6. Buhari bin Sambo, 1848-50 zuwa 1851-1863
Abubakar Buhari bin Muhammad Sambo Digimsa shine Sarkin Hadejia na 4 amma bayan shekaru na Jihadi,ya kuma kasance a zamanin mulkinsa ne lokacin da ba za a manta da shi bane musamman ma idan ana maganar tarihin Hadejia.Sambo ya mutu ne a shekarar 1848 kuma sai ta kasance a hannun Buhari, kafin rasuwar mahaifinsa sai abin ya kasance duk wani salon iya mulki an nuna ma sa su maimakon a nuna wa Ahamadu wanda shi Sambo yana ganin shi ne zai gaje shi bayan rasuwarsa.

ADVERTISEMENT

Duk da yake Buhari ne ya zama Sarkin Hadejia a wata matsalar da aka samu amma amincewa da hawan gadon Sarautar shi daga Sakkwato ne aka samu amincewar hakan.Buhari bai dade da hawa gadon Sarauta ba sai aka kashe dan’uwansa, Nalara Sarkin Auyo,wanda wani al’amari ne da yaba mahukuntan Sakkwato wata dama da suke jira ta cire ta cire Buhari daga gadon Sarauta.

Hakanan ma a shekarar 1850 da yake ba a samu nasarar ta hanyar difilomasiyya ba sai Kalifanci ya ba Wazirin Sakkwato umarni tare da taimakon wasu dakaru daga Katagum domin a dora dan’uwan Buhari Ahmadu a matsayin sabon Sarkin masarautar Hadejia za ayi hakan ne amma idan an samu wata dama.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Daga karshe dai an nada Ahamadu a matsayin Sarkin Hadejia a shekarar 1850 sai kuma Buhari ya koma Machina wato irin al’amarin nan da idan aka fidda Sarkin daga Sarauta ba’a barinsa a garin sai a kai shi wani wuri kamar yadda aka yi ma marigayi Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na 1, zamanin jamhuriya ta farko aka kai shi Katagum shekaar 1950 lokacin da aka nada Ado Bayero matsayin sabon Sarkin Kano.Sai dai kuma wani al’amari na Allah cikin shekara daya ce kawai sai ga Buhari ya sake dawowa Hadejia inda ya fafata a shekarar 1851,bayan samun dakaru masu yawa da kuma kayan aiki wato Kudi ya fuskanci dakarun dan ‘uwansa Ahamadu duk kuwa da yake ya samu taimako daga Katagum, sai ga shi an samu galaba a kan dakarun shi aka kashe Ahamadu a fagen daga ba tare da wata wahala ba.Ta haka ne Buhari ya sake dawowa mulkin Hadejia a matsayin Sarkin ta duk da yake mahukunta na Sakkwato basu so,wannan shi ne mafarin maganar nan da ake yi mata lakabi da adawar Buhari ko abin nan da aka cewa (Taskar Suleiman Ginsau).

Sarkin Hadejia ya yi shekaru goma sha biyar yana matsayin kamar dan tawaye saboda ya cire masarautar Hadejia daga daular Usumaniyya da hedikwatarta ke Sakkwato.Abu daya da yake babbane shine yadda rashin biyayya ko goyon bayan Buhari ga daular Usumaniyya abin ya kara fitowa fili ne a wani artabu da aka yi a kauyen Kaffur.

 

A shekarar 1853 ce daular Usumaniyya ta sake daukatr wani mataki wanda take ganin zai iya kawo karshen wani Kallon masheka Ayar da ya ke yi mata, domin duk wadansu masarautun da ake yi ma kalon suna da kima an sa su a cikin yakin,amma daga karshe duk sai kidin nasu ya kare a jinjina.

Hadejia
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Thailand

Firaministan Thailand: Cudanya Da Juna Bisa Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Raya Ci Gaban Shiyyoyi

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.