ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Yi Wa Dimokuraɗiyyar Nijeriya Shaƙar Mutuwa – Atiku

by Leadership Hausa
6 months ago
Atiku

Tsohon mataimakin shugaban ƙasan Nijeriya kuma jigo a jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, cewa Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya yi wa dimokuraɗiyyar Nijeriya shaƙar mutuwa.

Ya babbana haka ne a lokaci da yake yin gargaɗi kan ƙarancin yawan masu jefa ƙuri’a da aka samu a zaɓen shugaban ƙananan hukumomi na Babban Barnin Tarayya, Abuja da aka gudanar a ranar Asabar.

  • Atiku Ya Nemi Gwamnati Ta Fayyace Dalilin Tsare El-Rufai
  • Aisha Buhari Ta Ziyarci Atiku A Saudiyya 

Atiku ya bayyana siffata lamarin na cewa kashi kashi 20 cikin dari na masu jefa ƙuri’a suka fito yin zaɓe a Abuja, wanda ya nuna halin tsanani da dimokuradiyyar Nijeriya ƙarƙashin gwamnatin Tinubu ta shiga ciki.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, irin wannan karancin halartar jama’a a babban birnin ƙasar haɗari ne mai girma, an dai samu haka ne sakamakon girɓata siyasa ta hanyar rashin kishi da tsoratarwa, da rage ƙarfin muradun masu adawa.

Sai dai kuma Atikun ya zargi gwamantin Tinubu da rage Ƴancin dimokuraɗiyya da tsangwama ga masu adawa, da haɓaka yanayi na tsoratarwa, inda ake ɗaukar ra’ayoyin siyasa na daban a matsayin barazana.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

“A duk lokacin da ƴan ƙasa suka rasa aminci a ɓangaren zaɓensu, to dimokuraɗiyya na gab da fara mutuwa. Wannan lamari ba kawai rashin sha’awar yin zaɓe bane. Ana murƙushe dimokuraɗiyya ne kawai a Nijeriya, wannada a hankali ana shiga cikin haɗari,” in ji shi.

Atiku ya yi gargaɗin cewa ci gaba da lalacewar sha’anin shugaban na iya jawo babbar illa ga dimokuraɗiyya na ƙasa. Sannan kuma ya yi kira ga jam’iyyun adawa da su haɗa kai wajen samun nasarar kifar da wannanan gwamnati.

“Wannan lamari ba batun gazawar jam’iyyun siyasa ba ne, batun kare jamhuriya ne. Lokaci ya yi da za mu tsaya tare domin cetowa da sake gina Nijeriya a wannan lokaci,” in ji shi.

 

Atiku
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja
  • Leadership Hausa
    Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
  • Leadership Hausa
    Batun Dawo Da Tallafin Mai Da Atiku Ya Yi Na Ci Gaba Da Tayar Da Kura
  • Leadership Hausa
    Batun Guguwar Kakar Yakin Neman Zabukan 2027 A Nijeriya

MASU ALAKA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
Siyasa

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi
Manyan Labarai

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

September 8, 2026
Atiku
Siyasa

Muna Da Yan Takarar Gwamna A Jihohi 28 Don Shiga Zaben 2027

September 6, 2026
Next Post
Masanin Angola: Manufar Soke Harajin Kwastam Za Ta Bude Sabon Babi Na Raya Dangantakar Sin Da Afirka

Masanin Angola: Manufar Soke Harajin Kwastam Za Ta Bude Sabon Babi Na Raya Dangantakar Sin Da Afirka

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.