ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Kungiyar Ma’aikatan Lafiya Ta Shafe Sama Da Wata 2 Tana Yajin Aiki

by Sulaiman
4 months ago
Lafiya

Batun yajin aikin Kungiyar Ma’aikatan Lafiya (JOHESU) da Yaƙi-ci-yaƙi-cinyewa, ya damalmala harkokin kiwon lafiya, inda lamarin ya shafe sama da kwanaki 74, babu wani sashi na ma’aikatan lafiya a cibiyoyin lafiya na gwamnatin tarayya da lamarin bai taɓa ba.

 

A ranar 22 ga watan Janairun 2026, Sakataren Kungiyar JOHESU na Kasa, Kwamared Martin Egbanubi ya fitar da sanarwa game da zaman da ya gudana tsakanin tawagar gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin karamin ministan lafiya, Dr. Iziaq Adekunle Salako da kuma shugaban JOHESU, Kwamared Kabiru Minjibir tare da rakiyar sakataren kungiyar TUC domin ganin an shawo kan lamarin a Abuja.

ADVERTISEMENT
  • Yawan Kudaden Da Baki Suka Kashe A Sin Ya Karu A Shekarar Bara
  • Yawan Kudaden Da Baki Suka Kashe A Sin Ya Karu A Shekarar Bara

Gwamnatin tarayya ta gabatar da shawara a matsayin martani ga wadda JOHESU ta gabatar a ranar 20 ga Janairu, 2026. JOHESU ta nuna cewa, za ta yi duba kan shawarar amma tana buƙatar a turo shawarar a hukumance domin tabbatarwa.

 

LABARAI MASU NASABA

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

A yayin taron, duka ɓangarorin biyu, sun amnince cewa, gwamnatin tarayya za ta rubuto shawararta ga JOHESU a hukumance, ita kuma ta duba shawarar, sannan ta tattauna a matakin da ya dace.

 

An ɗage taron zuwa wani lokaci, domin bayar da damar aiwatar da shawararwarin da aka gabatar.

 

in ba a manta ba, JOHESU dai na gwagwarmaya ne domin ganin a aiwatar da tsari da dokar da aka tanada game da sabunta tsarin albashin na CONHESS wanda Ma’aikatan Jinya, Masu hada Magunguna, Masu aiki a Dakunan Gwaje-gwaje, Masu Jinya ta motsa jiki (Physiotherapists), Masu daukar Hoton Jiki (Radiographers), da sauran kwararru da ma’aikatan tallafi a ɓangaren lafiya ke ƙarƙashi, kamar yadda gwamnatin ta aiwatar da tsarin albashi na CONMESS ga Likitoci da Likitocin Haƙora.

 

“Mun shiga yajin aiki ne musamman domin neman gyara da daidaita Tsarin Albashin Ma’aikatan Lafiya (CONHESS). Tun daga shekarar 2014, albashin likitoci (a karkashin CONMESS) an yi masa gyara sau da dama, yayin da sauran ma’aikatan lafiya aka yi watsi da su sama da shekaru goma. Muna neman adalci da daidaito a ɓangaren lafiya,” in ji sanarwar

Lafiya
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

MASU ALAKA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Next Post
Kasar Sin Na Ci Gaba Da Bude Idon Matasan Afrika 

Kasar Sin Na Ci Gaba Da Bude Idon Matasan Afrika 

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.