ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Kungiyar Ma’aikatan Lafiya Ta Shafe Sama Da Wata 2 Tana Yajin Aiki

by Sulaiman
8 months ago
Lafiya

Batun yajin aikin Kungiyar Ma’aikatan Lafiya (JOHESU) da Yaƙi-ci-yaƙi-cinyewa, ya damalmala harkokin kiwon lafiya, inda lamarin ya shafe sama da kwanaki 74, babu wani sashi na ma’aikatan lafiya a cibiyoyin lafiya na gwamnatin tarayya da lamarin bai taɓa ba.

 

A ranar 22 ga watan Janairun 2026, Sakataren Kungiyar JOHESU na Kasa, Kwamared Martin Egbanubi ya fitar da sanarwa game da zaman da ya gudana tsakanin tawagar gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin karamin ministan lafiya, Dr. Iziaq Adekunle Salako da kuma shugaban JOHESU, Kwamared Kabiru Minjibir tare da rakiyar sakataren kungiyar TUC domin ganin an shawo kan lamarin a Abuja.

ADVERTISEMENT
  • Yawan Kudaden Da Baki Suka Kashe A Sin Ya Karu A Shekarar Bara
  • Yawan Kudaden Da Baki Suka Kashe A Sin Ya Karu A Shekarar Bara

Gwamnatin tarayya ta gabatar da shawara a matsayin martani ga wadda JOHESU ta gabatar a ranar 20 ga Janairu, 2026. JOHESU ta nuna cewa, za ta yi duba kan shawarar amma tana buƙatar a turo shawarar a hukumance domin tabbatarwa.

 

LABARAI MASU NASABA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

A yayin taron, duka ɓangarorin biyu, sun amnince cewa, gwamnatin tarayya za ta rubuto shawararta ga JOHESU a hukumance, ita kuma ta duba shawarar, sannan ta tattauna a matakin da ya dace.

 

An ɗage taron zuwa wani lokaci, domin bayar da damar aiwatar da shawararwarin da aka gabatar.

 

in ba a manta ba, JOHESU dai na gwagwarmaya ne domin ganin a aiwatar da tsari da dokar da aka tanada game da sabunta tsarin albashin na CONHESS wanda Ma’aikatan Jinya, Masu hada Magunguna, Masu aiki a Dakunan Gwaje-gwaje, Masu Jinya ta motsa jiki (Physiotherapists), Masu daukar Hoton Jiki (Radiographers), da sauran kwararru da ma’aikatan tallafi a ɓangaren lafiya ke ƙarƙashi, kamar yadda gwamnatin ta aiwatar da tsarin albashi na CONMESS ga Likitoci da Likitocin Haƙora.

 

“Mun shiga yajin aiki ne musamman domin neman gyara da daidaita Tsarin Albashin Ma’aikatan Lafiya (CONHESS). Tun daga shekarar 2014, albashin likitoci (a karkashin CONMESS) an yi masa gyara sau da dama, yayin da sauran ma’aikatan lafiya aka yi watsi da su sama da shekaru goma. Muna neman adalci da daidaito a ɓangaren lafiya,” in ji sanarwar

Lafiya
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje
  • Sulaiman
    Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya
  • Sulaiman
    Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

MASU ALAKA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje
Labarai

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana
Labarai

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Next Post
Kasar Sin Na Ci Gaba Da Bude Idon Matasan Afrika 

Kasar Sin Na Ci Gaba Da Bude Idon Matasan Afrika 

LABARAI MASU NASABA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.