ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Kungiyar Ma’aikatan Lafiya Ta Shafe Sama Da Wata 2 Tana Yajin Aiki

by Sulaiman
6 months ago
Lafiya

Batun yajin aikin Kungiyar Ma’aikatan Lafiya (JOHESU) da Yaƙi-ci-yaƙi-cinyewa, ya damalmala harkokin kiwon lafiya, inda lamarin ya shafe sama da kwanaki 74, babu wani sashi na ma’aikatan lafiya a cibiyoyin lafiya na gwamnatin tarayya da lamarin bai taɓa ba.

 

A ranar 22 ga watan Janairun 2026, Sakataren Kungiyar JOHESU na Kasa, Kwamared Martin Egbanubi ya fitar da sanarwa game da zaman da ya gudana tsakanin tawagar gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin karamin ministan lafiya, Dr. Iziaq Adekunle Salako da kuma shugaban JOHESU, Kwamared Kabiru Minjibir tare da rakiyar sakataren kungiyar TUC domin ganin an shawo kan lamarin a Abuja.

ADVERTISEMENT
  • Yawan Kudaden Da Baki Suka Kashe A Sin Ya Karu A Shekarar Bara
  • Yawan Kudaden Da Baki Suka Kashe A Sin Ya Karu A Shekarar Bara

Gwamnatin tarayya ta gabatar da shawara a matsayin martani ga wadda JOHESU ta gabatar a ranar 20 ga Janairu, 2026. JOHESU ta nuna cewa, za ta yi duba kan shawarar amma tana buƙatar a turo shawarar a hukumance domin tabbatarwa.

 

LABARAI MASU NASABA

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

A yayin taron, duka ɓangarorin biyu, sun amnince cewa, gwamnatin tarayya za ta rubuto shawararta ga JOHESU a hukumance, ita kuma ta duba shawarar, sannan ta tattauna a matakin da ya dace.

 

An ɗage taron zuwa wani lokaci, domin bayar da damar aiwatar da shawararwarin da aka gabatar.

 

in ba a manta ba, JOHESU dai na gwagwarmaya ne domin ganin a aiwatar da tsari da dokar da aka tanada game da sabunta tsarin albashin na CONHESS wanda Ma’aikatan Jinya, Masu hada Magunguna, Masu aiki a Dakunan Gwaje-gwaje, Masu Jinya ta motsa jiki (Physiotherapists), Masu daukar Hoton Jiki (Radiographers), da sauran kwararru da ma’aikatan tallafi a ɓangaren lafiya ke ƙarƙashi, kamar yadda gwamnatin ta aiwatar da tsarin albashi na CONMESS ga Likitoci da Likitocin Haƙora.

 

“Mun shiga yajin aiki ne musamman domin neman gyara da daidaita Tsarin Albashin Ma’aikatan Lafiya (CONHESS). Tun daga shekarar 2014, albashin likitoci (a karkashin CONMESS) an yi masa gyara sau da dama, yayin da sauran ma’aikatan lafiya aka yi watsi da su sama da shekaru goma. Muna neman adalci da daidaito a ɓangaren lafiya,” in ji sanarwar

Lafiya
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
  • Sulaiman
    Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
  • Sulaiman
    Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara
  • Sulaiman
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

MASU ALAKA

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala
Labarai

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON
Labarai

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu
Labarai

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Next Post
Kasar Sin Na Ci Gaba Da Bude Idon Matasan Afrika 

Kasar Sin Na Ci Gaba Da Bude Idon Matasan Afrika 

LABARAI MASU NASABA

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

July 17, 2026
Falalar Salatut Tasbihi

Falalar Salatut Tasbihi

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.