ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

by Bello Hamza
3 weeks ago

Ministan kula da bunƙasa fanin tattalin arzki na Teku Dakta Adegboyega Oyetola, ya ƙaddamar da ƙungiyar Daraktocin makuntan ƙungiyar kula da hada-hadar sufurin Jiragen Ruwa ta Gabas da kuma Afirka ta Tsakiya wato PMAWCA.

Oyetola wanda ya ƙaddamar da ƙungiyar a ranar Litinin ya sanar da cewa, ƙasar nan na ci gaba da ƙara faɗaɗa Tashoshin Jiragen Ruwan ƙasar, tare da kuma wanzar da sabbin sauye-sauye a fannin.

Minisntan wanda ya bayyana haka, a cikin sanarwar da Mai Bashi Shawara ta Musamman Dakta Bolaji Akinola ya fitar a madadin Ministan, ya ce, manufar sauye-sauyen shi ne, domin a saita ɓangaren sufurin na Jiragen Ruwan ƙasar, duba da cewa, Nijeriya, na ci gaba da zama kan gaba, a ɓangaren hada-hadar jigilar kaya ta Ruwa, a tsakanin Gabas da kuma a Afirka ta Tsakiya.

ADVERTISEMENT

Dakta Oyetola, ya sanar da haka ne, yayin da buɗe fagen taron ƙungiyar, na tsakiyar shekarar 2026, da ya gudana a yankin Ɓictoria Island da ke a jihar Legas.

Taken taron: Bunƙasa Makomar Tashoshin Jiragen Ruwa, Da Haɓaka Safarar Kaya Tare Da Inganta Ruwar Alumma.”

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

NPA Da Birtaniya Sun Kulla Yarjejeniyar Zamanantar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

Kazalika, Ministan ya ƙara da cewa, Gwamnatin Taryya, ta amince da a ƙara samar da wasu ƙananan Tashoshin Jiragen Ruwa, a ɗaukacin faɗin ƙasar, domin a ƙara haɓaka hada-hadar safarar kaya, wanda hakan zai ƙara bai wa ƙasar, damar yin tafiya kafaɗa da kafaɗa, da sauran Tashoshin Jiragen Ruwa na faɗin duniya.

Ya ci gaba da cewa, Gwamnatin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, na ci gaba da yin ƙoƙari, wajen ƙara zamanantar da Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasar.

Tun da farko, a jawabinsa na maraba a wajen taron Shugaban Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa na ƙasa NPA Dakta Abubakar Ɗantsoho, ya bayyana cewa, ana ci gaba da samun gagarumin, ƙaruwar zuja jari a fannin sufurin Jiragen Ruwa, a  Gabas da kuma Afirka ta Tsakiya, tare da kuma wasu da ayyukan da ke tafe, da kuɗinsu ya  kai na sama da dala biliyan 27, a ɗaukacin faɗin yankin.

Ɗantsoho wanda kuma shi ne har ila yau shugaban ƙungiyar ta PMAWCA, ya buƙa misali da wasu akkyan da suka kai na dala biliayan 20, kamar dai na ƙananan Tashin Jiragen Ruwa na  Simandou-Morebaya da ke a ƙasar Guinea.

Ya ci gaba da cewa, akwai kuma aikin Tashar San Pedro da ke a ƙasar Côte d’Iɓoire, da kuɗinsa ya kai na dala bilyana biyu 2, sai kuma na Tashar Lekki da ke a jihar Legas, da kuɗin ya kai na dala biliyan 1.5.

A cewarsa, ana kuma kan ci gaba da bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasasehn Ghana da Senegal.

Ya kuma Ambato batun zuba jari a Tashoshin  Apapa da Tin Can Island, tare da na jarin guraren ajiya kaya na APM da ya kai na dala miliyan 600.

Shugaban ya yi nuni da cewa, lokaci ya yi da za a wuce batun gudanar da ayyuka a ɓangaren sufurin Jiragen Ruwa a Gabasa da kuma Afirka ta Yamma, ta hanyar gargajiya, musamman duba da cewa, hanyoyin Ruwa, sun kasance tamkar wasu ginshiƙan ƙara haɓaka hada-hadar kasuwanci na Teku.

A cewarsa, fannin na kuma ci gaba da bunƙasa samar da makamashi, aikin noma gudanar da harkar kamun Kifi, da sauransu

Wasu daga cikin manyan baƙin da suka halrci taron ƙaddamawar na kwana biyu, sun haɗa da, Gwamnonin jihohin Taraba, Dakta Kefas Agbu; da takwaransa na Legas wanda kwamishinan Sufuri Mista Oluwaseun Osiyemi; ya wakilce shi.

Sauran baƙin su ne, Shugaban Kamfanin Rukunonin Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote da kuma Hadiza Bala Usman, Babbar Mai Bai Wa shugaban ƙasa shawara, kan tsare-tsare da sauransu.

Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shekara 3 Da Shirin Ceto Jihar Zamfara: Jinjina Ta Musamman Ga Gwamna Dauda Lawal
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Yi Tir Da ‘Yan Takarar Da Suka Fice Daga APC Saboda Faduwa Zabe
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kotu Ta Yi Gwanjon Kaddarorin Sani Sha’aban Bisa Taurin Bashi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

MASU ALAKA

Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

NPA Da Birtaniya Sun Kulla Yarjejeniyar Zamanantar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

June 13, 2026
Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN
Tattalin Arziki

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Next Post
Firimiyar Nijeriya: Kano Pillars Ta Tsallake Rijiya Da Baya

Firimiyar Nijeriya: Kano Pillars Ta Tsallake Rijiya Da Baya

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.