ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

by Bello Hamza
2 months ago

Ministan kula da bunƙasa fanin tattalin arzki na Teku Dakta Adegboyega Oyetola, ya ƙaddamar da ƙungiyar Daraktocin makuntan ƙungiyar kula da hada-hadar sufurin Jiragen Ruwa ta Gabas da kuma Afirka ta Tsakiya wato PMAWCA.

Oyetola wanda ya ƙaddamar da ƙungiyar a ranar Litinin ya sanar da cewa, ƙasar nan na ci gaba da ƙara faɗaɗa Tashoshin Jiragen Ruwan ƙasar, tare da kuma wanzar da sabbin sauye-sauye a fannin.

Minisntan wanda ya bayyana haka, a cikin sanarwar da Mai Bashi Shawara ta Musamman Dakta Bolaji Akinola ya fitar a madadin Ministan, ya ce, manufar sauye-sauyen shi ne, domin a saita ɓangaren sufurin na Jiragen Ruwan ƙasar, duba da cewa, Nijeriya, na ci gaba da zama kan gaba, a ɓangaren hada-hadar jigilar kaya ta Ruwa, a tsakanin Gabas da kuma a Afirka ta Tsakiya.

ADVERTISEMENT

Dakta Oyetola, ya sanar da haka ne, yayin da buɗe fagen taron ƙungiyar, na tsakiyar shekarar 2026, da ya gudana a yankin Ɓictoria Island da ke a jihar Legas.

Taken taron: Bunƙasa Makomar Tashoshin Jiragen Ruwa, Da Haɓaka Safarar Kaya Tare Da Inganta Ruwar Alumma.”

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC

NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa

Kazalika, Ministan ya ƙara da cewa, Gwamnatin Taryya, ta amince da a ƙara samar da wasu ƙananan Tashoshin Jiragen Ruwa, a ɗaukacin faɗin ƙasar, domin a ƙara haɓaka hada-hadar safarar kaya, wanda hakan zai ƙara bai wa ƙasar, damar yin tafiya kafaɗa da kafaɗa, da sauran Tashoshin Jiragen Ruwa na faɗin duniya.

Ya ci gaba da cewa, Gwamnatin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, na ci gaba da yin ƙoƙari, wajen ƙara zamanantar da Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasar.

Tun da farko, a jawabinsa na maraba a wajen taron Shugaban Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa na ƙasa NPA Dakta Abubakar Ɗantsoho, ya bayyana cewa, ana ci gaba da samun gagarumin, ƙaruwar zuja jari a fannin sufurin Jiragen Ruwa, a  Gabas da kuma Afirka ta Tsakiya, tare da kuma wasu da ayyukan da ke tafe, da kuɗinsu ya  kai na sama da dala biliyan 27, a ɗaukacin faɗin yankin.

Ɗantsoho wanda kuma shi ne har ila yau shugaban ƙungiyar ta PMAWCA, ya buƙa misali da wasu akkyan da suka kai na dala biliayan 20, kamar dai na ƙananan Tashin Jiragen Ruwa na  Simandou-Morebaya da ke a ƙasar Guinea.

Ya ci gaba da cewa, akwai kuma aikin Tashar San Pedro da ke a ƙasar Côte d’Iɓoire, da kuɗinsa ya kai na dala bilyana biyu 2, sai kuma na Tashar Lekki da ke a jihar Legas, da kuɗin ya kai na dala biliyan 1.5.

A cewarsa, ana kuma kan ci gaba da bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasasehn Ghana da Senegal.

Ya kuma Ambato batun zuba jari a Tashoshin  Apapa da Tin Can Island, tare da na jarin guraren ajiya kaya na APM da ya kai na dala miliyan 600.

Shugaban ya yi nuni da cewa, lokaci ya yi da za a wuce batun gudanar da ayyuka a ɓangaren sufurin Jiragen Ruwa a Gabasa da kuma Afirka ta Yamma, ta hanyar gargajiya, musamman duba da cewa, hanyoyin Ruwa, sun kasance tamkar wasu ginshiƙan ƙara haɓaka hada-hadar kasuwanci na Teku.

A cewarsa, fannin na kuma ci gaba da bunƙasa samar da makamashi, aikin noma gudanar da harkar kamun Kifi, da sauransu

Wasu daga cikin manyan baƙin da suka halrci taron ƙaddamawar na kwana biyu, sun haɗa da, Gwamnonin jihohin Taraba, Dakta Kefas Agbu; da takwaransa na Legas wanda kwamishinan Sufuri Mista Oluwaseun Osiyemi; ya wakilce shi.

Sauran baƙin su ne, Shugaban Kamfanin Rukunonin Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote da kuma Hadiza Bala Usman, Babbar Mai Bai Wa shugaban ƙasa shawara, kan tsare-tsare da sauransu.

Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

MASU ALAKA

Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC
Tattalin Arziki

Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC

July 24, 2026
NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa
Tattalin Arziki

NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa

July 24, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Next Post
Firimiyar Nijeriya: Kano Pillars Ta Tsallake Rijiya Da Baya

Firimiyar Nijeriya: Kano Pillars Ta Tsallake Rijiya Da Baya

LABARAI MASU NASABA

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

July 24, 2026
Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

July 24, 2026
Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

July 24, 2026
An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

July 24, 2026
NNPP Za Ta Kwace Mulki A Jihar Imo – Kwankwaso

Jam’iyyar NDC Ta Shirya Tsaf Domin Kafa Gwamnati A 2027 —Kwankwaso

July 24, 2026
Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

July 24, 2026
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.