ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

by Bello Hamza
1 month ago

Ministan kula da bunƙasa fanin tattalin arzki na Teku Dakta Adegboyega Oyetola, ya ƙaddamar da ƙungiyar Daraktocin makuntan ƙungiyar kula da hada-hadar sufurin Jiragen Ruwa ta Gabas da kuma Afirka ta Tsakiya wato PMAWCA.

Oyetola wanda ya ƙaddamar da ƙungiyar a ranar Litinin ya sanar da cewa, ƙasar nan na ci gaba da ƙara faɗaɗa Tashoshin Jiragen Ruwan ƙasar, tare da kuma wanzar da sabbin sauye-sauye a fannin.

Minisntan wanda ya bayyana haka, a cikin sanarwar da Mai Bashi Shawara ta Musamman Dakta Bolaji Akinola ya fitar a madadin Ministan, ya ce, manufar sauye-sauyen shi ne, domin a saita ɓangaren sufurin na Jiragen Ruwan ƙasar, duba da cewa, Nijeriya, na ci gaba da zama kan gaba, a ɓangaren hada-hadar jigilar kaya ta Ruwa, a tsakanin Gabas da kuma a Afirka ta Tsakiya.

ADVERTISEMENT

Dakta Oyetola, ya sanar da haka ne, yayin da buɗe fagen taron ƙungiyar, na tsakiyar shekarar 2026, da ya gudana a yankin Ɓictoria Island da ke a jihar Legas.

Taken taron: Bunƙasa Makomar Tashoshin Jiragen Ruwa, Da Haɓaka Safarar Kaya Tare Da Inganta Ruwar Alumma.”

LABARAI MASU NASABA

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

Kazalika, Ministan ya ƙara da cewa, Gwamnatin Taryya, ta amince da a ƙara samar da wasu ƙananan Tashoshin Jiragen Ruwa, a ɗaukacin faɗin ƙasar, domin a ƙara haɓaka hada-hadar safarar kaya, wanda hakan zai ƙara bai wa ƙasar, damar yin tafiya kafaɗa da kafaɗa, da sauran Tashoshin Jiragen Ruwa na faɗin duniya.

Ya ci gaba da cewa, Gwamnatin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, na ci gaba da yin ƙoƙari, wajen ƙara zamanantar da Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasar.

Tun da farko, a jawabinsa na maraba a wajen taron Shugaban Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa na ƙasa NPA Dakta Abubakar Ɗantsoho, ya bayyana cewa, ana ci gaba da samun gagarumin, ƙaruwar zuja jari a fannin sufurin Jiragen Ruwa, a  Gabas da kuma Afirka ta Tsakiya, tare da kuma wasu da ayyukan da ke tafe, da kuɗinsu ya  kai na sama da dala biliyan 27, a ɗaukacin faɗin yankin.

Ɗantsoho wanda kuma shi ne har ila yau shugaban ƙungiyar ta PMAWCA, ya buƙa misali da wasu akkyan da suka kai na dala biliayan 20, kamar dai na ƙananan Tashin Jiragen Ruwa na  Simandou-Morebaya da ke a ƙasar Guinea.

Ya ci gaba da cewa, akwai kuma aikin Tashar San Pedro da ke a ƙasar Côte d’Iɓoire, da kuɗinsa ya kai na dala bilyana biyu 2, sai kuma na Tashar Lekki da ke a jihar Legas, da kuɗin ya kai na dala biliyan 1.5.

A cewarsa, ana kuma kan ci gaba da bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa na ƙasasehn Ghana da Senegal.

Ya kuma Ambato batun zuba jari a Tashoshin  Apapa da Tin Can Island, tare da na jarin guraren ajiya kaya na APM da ya kai na dala miliyan 600.

Shugaban ya yi nuni da cewa, lokaci ya yi da za a wuce batun gudanar da ayyuka a ɓangaren sufurin Jiragen Ruwa a Gabasa da kuma Afirka ta Yamma, ta hanyar gargajiya, musamman duba da cewa, hanyoyin Ruwa, sun kasance tamkar wasu ginshiƙan ƙara haɓaka hada-hadar kasuwanci na Teku.

A cewarsa, fannin na kuma ci gaba da bunƙasa samar da makamashi, aikin noma gudanar da harkar kamun Kifi, da sauransu

Wasu daga cikin manyan baƙin da suka halrci taron ƙaddamawar na kwana biyu, sun haɗa da, Gwamnonin jihohin Taraba, Dakta Kefas Agbu; da takwaransa na Legas wanda kwamishinan Sufuri Mista Oluwaseun Osiyemi; ya wakilce shi.

Sauran baƙin su ne, Shugaban Kamfanin Rukunonin Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote da kuma Hadiza Bala Usman, Babbar Mai Bai Wa shugaban ƙasa shawara, kan tsare-tsare da sauransu.

Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jagoran Matasan AAC Kwamret Yahaya Soje Ya Nemi A Saki Sowore

MASU ALAKA

NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Next Post
Firimiyar Nijeriya: Kano Pillars Ta Tsallake Rijiya Da Baya

Firimiyar Nijeriya: Kano Pillars Ta Tsallake Rijiya Da Baya

LABARAI MASU NASABA

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

Dakarun Tsaron Teku Na Sin Na Ci Gaba Da Sintirin Wanzar Da Doka A Yankunan Ruwa Na Gabashin Tsibirin Taiwan

July 4, 2026
Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

Wasu Matasa Amurkawa Sun Ziyarci Sin Don Kara Fahimtar Kasar

July 4, 2026
Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

Wakilin CMG Ya Zanta Da Mataimakin Shugaban Kasar Afirka Ta Kudu

July 4, 2026
CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

CAF Ta Gayyaci Ƙasashen Afirka Su Nemi Ɗaukar Nauyin Gasar AFCON Ta 2028, 2032 da 2036

July 4, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.