ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ta Kacame Tsakanin Saurayi Da Uban Budurwarsa

by Dantala Nuhu Kura
4 years ago
Kacame

Taka wa wani saurayi birki kan zuwa zance wajen budurwarsa, har sai ya tura wakilinsa domin neman izinin iyayenta, ya dagula wa matashin lissafi.

Wani matashi da ya shafawa fuskarsa toka, wajen yi wa wadannan sharuda tawaye, ya gamu da fushin al’umma.

  • Bukatar ‘Yan Siyasa Su San Kalaman Da Za Su Furta Lokacin Kamfen
  • Ya Kashe Kaninsa Garin Gwajin Maganin Bindiga A Kwara

Matashin mai suna Munkaila Suleman, da ke garin Rukku ta karamar hukumar Kura, ya gamu da gamonsa.

ADVERTISEMENT

Lokacin da yake zance da budurwarsa tasa, mai suna Humaira Idris, bayan dawowar mahaifinta, zai shiga gida da daddare.

Sai ya ganta suna tadi, nan take ya korata gida. Bayan ya korata gida, sai ya koma kan saurayin nata mai suna, Munkaila, wanda kuma ya ce masa, “tuni na ce, in da gaske ka ke yi ka turo iyayenka Ka ki”.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja

An Cafke Mutum 7 Kan Satar Waya Da Fasa Gidaje A Jihar Yobe

Sannan kuma ya gargade shi, kan ya dai na zuwa wajenta amma ya ki.

A nan ne ganin mahaifinta ya kori yarinyar, ya kuma nuna fushinsa. Hakan ta sa ya dunkuke hannunsa ya kai wa mahaifin bugu ya ci gaba da naushinsa a ciki, inda yayi sanadiyar kai ta asibiti kuma likita suka yi mata dinki inda ya ji mata rauni.

Bayan masoyin mai suna Munkaila ya fada hannun jami’an tsaro sai idonsa ya raina fata.

Bayan kammala bincike an gurfanar da shi gaban kotun Shari’ar Musuluncin ta Kura,

Mai shari’a Malam Ibrahim Isa Usman. Insifekta Nasiru Dan sakkwato ya karanta masa tuhumar da ake yi masa, Nan take ya amsa laifinsa. Inda Mai shari’a Ibrahim Isa ya ce, wanda ake tuhuma ya amsa laifinsa. Yanzu haka kotun bias jagorncin Mai sharia Malam Ibrahim Isa Usman ta daga kara zuwa ranar 17/10/2022.

Kacame
Dantala Nuhu Kura
+ postsBio
  • Dantala Nuhu Kura
    https://hausa.leadership.ng/author/dantala-nuhu-kura/
    Allah Ya Yi Wa Babban Limamin Masallacin Garun Kura A Kano Rasuwa

MASU ALAKA

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

An Kashe Wani Mamba Na NYSC A Harin Fashi Da Makami A Abuja

May 2, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum 7 Kan Satar Waya Da Fasa Gidaje A Jihar Yobe

April 25, 2026
An Sake Samun Gawar Wani Dan Nijeriya A Gidansa Da Ke Burtaniya
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Samun Gawar Wani Dan Nijeriya A Gidansa Da Ke Burtaniya

April 25, 2026
Next Post
Kungiyar Fulani Ta Koka Kan Kisa Mambobinta A Taraba Da Kaduna

An Nemi Fulani Su Manta Da Bambancin Da Ke Tsakaninsu Don Kubuta Daga Matsalar Tsaro

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.