ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Tsare-tsaren Tinubu Na Fitar Da Kaya Ketare Suka Ƙara Wa NPA Ƙwarin Guiwa

by Bello Hamza and Sulaiman
6 months ago
NPA

Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, ta fitar da wata gagarumar nasara da ta samu, tun daga shekaru baya.

Wannan gagarumar nasarar ta Hukumar shi ne, yadda biyo bayan tsare-tsaren da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta samar, hakan ya karawa NPA kwarin guiwar, iya fitar da Kwantainoni zuwa kasar waje, da yawan su ya kai kaso 1,085.

  • ICPC Za Ta Ci Gaba Da Binciken Tsohon Shugaban NMDPRA Duk Da Janye Ƙarar Dangote
  • Shirin Ceto Zamfara Na Samun Nasara, Yayin Da Gwamna Lawal Ke Duba Ayyuka A Shinkafi

Kazalaika, hakan ya kuma sanya,  a zango na uku na shekarar 2025, yawan Kwantainonin daga a Tashoshin Jiragen Ruwan kasar suka  karu yawan jimlar metric tan 33.52.

ADVERTISEMENT

Bisa wasu alkaluma da Hukumar ta NPA ta fitar a ranar Litinin da ta gabata a babban birnin tarayyar Abuja, sun nuna cewa, duk a shekarar ta 2025, Jiragen Ruwan da suka fita daga Tashoshin Jiragen Ruwan kasar sun karu, daga kaso 16.2 zuwa kaso metric tan miliyan 28.84,  wanda hakan ya nuna cewa, sun kai kusan adadin Jiragen Ruwan da suka fita daga kasar a zango na uku na shekarar 2024.

Bugu da kari, hakan ya kuma irin yawan adadin hada-hadar ayyukan da aka gudanar a Tashoshin Jiragen Ruwan kasar.

LABARAI MASU NASABA

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

Hakazalika, an dai danganta irin wannan kokarin, bisa sauye-sauyen kara habaka tattalin arzikin kasar da Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta kirkiro da su, musamman domin a samar da sauki, wajen fitar da kayan da basu shafi Man Fetur ba, daga cikin kasar nan, zuwa waje.

Wasu daga cikin masu fashin baki kan wadannan sauye-sauyen da da Gwamnatin ta samar, sun kara karfafa guiwar masu zuba jari, a kasar musamman a bangaren harkar sufurin Jiragen Ruwan kasar, duba da cewa, fannin ya kasance, wani babban ginshiki, wajen kara habaka tattalin arzikin kasar.

Hada-hadar ayyukan safarar Kwantaina, na kara taka gagarumar rawa, wajen kara bunkasa fannnin sufurin Jiragen Ruwa.

Bugu da kari, a zango na uku na shekarar 2025, ta karu daga kaso 18.9 zuwa kaso 546,931, idan aka kwatanta da wanda aka yi, a zango na uku na shekarar 2024, wanda ta karu zuwa kaso 460,038.

Bisa wannan yan Kwantainar da suka shigo cikin kasar nan, sun karu daga kaso  33.1 zuwa kaso 268,713 da kuma kara samun wata karuwar da ta kai kaso 201,839, a shekarar ta 2025.

Bugu da kari,  Kwantainar da aka fitar sun karu zuwa kaso 69,039 daga kaso 5,812, duk a shekarar ta 2024.

Karin samun fitar da Kwantainar, ya haifar da raguwar fitar da Kwantainonin da babu komai a cikinsu, zuwa  kaso 21.5.

Hakazalika, an kara samun yawan Jiragen Ruwan da suka fita daga kasar a zango na na uku, na shekarar 2025, inda kuma wasu suka karu daga kaso 8.4 zuwa kaso 1,074, haka an kara kuma samun wata karuwar ta fitar Jiragen a zango na uku, na shekarar 2024, da suka kai kaso 991.

Bugu da kari, yawan rijista ta GRT ta karu daga miliyan 18 zuwa miliyan 42.64, idan aka kwatanta da miliyan 36.13 da aka samu a shekarar.

Bisa adadin wadannan Jiragen Ruwan da suka fita daga kasar, Tashar Jiregn Ruwa ta Tin Can, ta kasance, ita ce a kan gaba wadda keda kaso 22.7, sai kuma Tashar Apapa, da ke bita mata wata take da kaso 22.2.

Kazalka, Tashar Onne da kuma ta Lekki, inda ta Onne ta kai kaso 18.9 sai kuma ta Lekki, da ta kai kaso18.4, inda kuma ta Kalaba, ta kai akalla kaso 2.1.

Bugu da kari, Jiragen Ruwa da suka sauka a Tashar Lekki, wadanda kuma aka uiwa rijista, sun kai yawan  57,244,  inda kuma wadanda suka sauka a Tashsar Onne, suka kai yawan  51,276.

Su kuwa Tashar Apapa Jiragen Ruwa da suka sauka sun kai 35,556, inda kuma a ta Tin Can, suka kai  34,400 sai kuma a ta da suka kai tan  18,677 duk a zango na uku, na shekarar ta 2025.

Tashar Onne, ta samar da kaso 17,  sai kuma Tashar Apapa da ke da kaso 15.1, inda kuma Tashar Tin Can Island, ke da kaso 10, inda kuma Tashar Kalaba, ita ma ta samu kaso kasa da haka.

Bisa fashin bakin da aka yin a yawan kayan sun nuna cewa, sun karu zuwa kaso 53.8, inda kuma yawan Kwantainar da Jiragen Ruwan suka yo jigilar su, suka kai kaso 26.6, inda kuma a Tashar Jiragen Ruwa na kan Tudu, suka kai kaso  11.3 da kuma sauran da suka kai kaso 8.2.

Da yake yin tsokaci kan wadannan alkaluman, Shugaban Hukumar ta NPA Dakta Abubakar Dantsoho, ya dantanta wannan gaguwar nasarar da aka samu, bisa sauye-sauyen kara bunkasa tattalin azirkin kasar, da Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu, ta kirkiro da su.

Kazalika, Dantsoho ya kara da cewa,  jagorancin Minitsan Bunkasa Fannin Tattalin Arziki na Teku Adegboyega Oyetola, hakan ya kara taimaka wa, wajen kara samun wannan nasarar a shekarar ta 2025.

Bugu da kari, ya sanar da cewa, kara karfafa fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar ya kara kwarin guiwa  ga fannin na sufurin Jiragen Ruwa na kasar.

Shugaban ya ci gaba da cewa,  bisa irin kyawawan zamanantar da fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar wanda Ma’aikatar Bunkasa Tattlin Arziki na Teku musamman ta hanyar yin amfani da tsarin na’urar truck call-up system, hakan ya kara sanya an samu sauki a fannin, musamman wajen gudanar da sufurin Jiragen Ruwa a tsakanin yankunan kasashe, anda hakan ya kara habaka gudar da hada-hadar kasuwanci.

NPA
Bello Hamza
+ posts Bio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya
NPA
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a
  • Sulaiman
    Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka
  • Sulaiman
    Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

MASU ALAKA

NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Next Post
Sin Ta Bayyana Taron Shawarwarinta Da AU A Matsayin Muhimmin Mataki Na Cudanya Bayan Kama Aikin Kwamitin AU 

Sin Ta Bayyana Taron Shawarwarinta Da AU A Matsayin Muhimmin Mataki Na Cudanya Bayan Kama Aikin Kwamitin AU 

LABARAI MASU NASABA

Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.