ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 28, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Tsare-tsaren Tinubu Na Fitar Da Kaya Ketare Suka Ƙara Wa NPA Ƙwarin Guiwa

by Bello Hamza and Sulaiman
7 months ago
NPA

Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, ta fitar da wata gagarumar nasara da ta samu, tun daga shekaru baya.

Wannan gagarumar nasarar ta Hukumar shi ne, yadda biyo bayan tsare-tsaren da gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta samar, hakan ya karawa NPA kwarin guiwar, iya fitar da Kwantainoni zuwa kasar waje, da yawan su ya kai kaso 1,085.

  • ICPC Za Ta Ci Gaba Da Binciken Tsohon Shugaban NMDPRA Duk Da Janye Ƙarar Dangote
  • Shirin Ceto Zamfara Na Samun Nasara, Yayin Da Gwamna Lawal Ke Duba Ayyuka A Shinkafi

Kazalaika, hakan ya kuma sanya,  a zango na uku na shekarar 2025, yawan Kwantainonin daga a Tashoshin Jiragen Ruwan kasar suka  karu yawan jimlar metric tan 33.52.

ADVERTISEMENT

Bisa wasu alkaluma da Hukumar ta NPA ta fitar a ranar Litinin da ta gabata a babban birnin tarayyar Abuja, sun nuna cewa, duk a shekarar ta 2025, Jiragen Ruwan da suka fita daga Tashoshin Jiragen Ruwan kasar sun karu, daga kaso 16.2 zuwa kaso metric tan miliyan 28.84,  wanda hakan ya nuna cewa, sun kai kusan adadin Jiragen Ruwan da suka fita daga kasar a zango na uku na shekarar 2024.

Bugu da kari, hakan ya kuma irin yawan adadin hada-hadar ayyukan da aka gudanar a Tashoshin Jiragen Ruwan kasar.

LABARAI MASU NASABA

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC

Hakazalika, an dai danganta irin wannan kokarin, bisa sauye-sauyen kara habaka tattalin arzikin kasar da Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta kirkiro da su, musamman domin a samar da sauki, wajen fitar da kayan da basu shafi Man Fetur ba, daga cikin kasar nan, zuwa waje.

Wasu daga cikin masu fashin baki kan wadannan sauye-sauyen da da Gwamnatin ta samar, sun kara karfafa guiwar masu zuba jari, a kasar musamman a bangaren harkar sufurin Jiragen Ruwan kasar, duba da cewa, fannin ya kasance, wani babban ginshiki, wajen kara habaka tattalin arzikin kasar.

Hada-hadar ayyukan safarar Kwantaina, na kara taka gagarumar rawa, wajen kara bunkasa fannnin sufurin Jiragen Ruwa.

Bugu da kari, a zango na uku na shekarar 2025, ta karu daga kaso 18.9 zuwa kaso 546,931, idan aka kwatanta da wanda aka yi, a zango na uku na shekarar 2024, wanda ta karu zuwa kaso 460,038.

Bisa wannan yan Kwantainar da suka shigo cikin kasar nan, sun karu daga kaso  33.1 zuwa kaso 268,713 da kuma kara samun wata karuwar da ta kai kaso 201,839, a shekarar ta 2025.

Bugu da kari,  Kwantainar da aka fitar sun karu zuwa kaso 69,039 daga kaso 5,812, duk a shekarar ta 2024.

Karin samun fitar da Kwantainar, ya haifar da raguwar fitar da Kwantainonin da babu komai a cikinsu, zuwa  kaso 21.5.

Hakazalika, an kara samun yawan Jiragen Ruwan da suka fita daga kasar a zango na na uku, na shekarar 2025, inda kuma wasu suka karu daga kaso 8.4 zuwa kaso 1,074, haka an kara kuma samun wata karuwar ta fitar Jiragen a zango na uku, na shekarar 2024, da suka kai kaso 991.

Bugu da kari, yawan rijista ta GRT ta karu daga miliyan 18 zuwa miliyan 42.64, idan aka kwatanta da miliyan 36.13 da aka samu a shekarar.

Bisa adadin wadannan Jiragen Ruwan da suka fita daga kasar, Tashar Jiregn Ruwa ta Tin Can, ta kasance, ita ce a kan gaba wadda keda kaso 22.7, sai kuma Tashar Apapa, da ke bita mata wata take da kaso 22.2.

Kazalka, Tashar Onne da kuma ta Lekki, inda ta Onne ta kai kaso 18.9 sai kuma ta Lekki, da ta kai kaso18.4, inda kuma ta Kalaba, ta kai akalla kaso 2.1.

Bugu da kari, Jiragen Ruwa da suka sauka a Tashar Lekki, wadanda kuma aka uiwa rijista, sun kai yawan  57,244,  inda kuma wadanda suka sauka a Tashsar Onne, suka kai yawan  51,276.

Su kuwa Tashar Apapa Jiragen Ruwa da suka sauka sun kai 35,556, inda kuma a ta Tin Can, suka kai  34,400 sai kuma a ta da suka kai tan  18,677 duk a zango na uku, na shekarar ta 2025.

Tashar Onne, ta samar da kaso 17,  sai kuma Tashar Apapa da ke da kaso 15.1, inda kuma Tashar Tin Can Island, ke da kaso 10, inda kuma Tashar Kalaba, ita ma ta samu kaso kasa da haka.

Bisa fashin bakin da aka yin a yawan kayan sun nuna cewa, sun karu zuwa kaso 53.8, inda kuma yawan Kwantainar da Jiragen Ruwan suka yo jigilar su, suka kai kaso 26.6, inda kuma a Tashar Jiragen Ruwa na kan Tudu, suka kai kaso  11.3 da kuma sauran da suka kai kaso 8.2.

Da yake yin tsokaci kan wadannan alkaluman, Shugaban Hukumar ta NPA Dakta Abubakar Dantsoho, ya dantanta wannan gaguwar nasarar da aka samu, bisa sauye-sauyen kara bunkasa tattalin azirkin kasar, da Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu, ta kirkiro da su.

Kazalika, Dantsoho ya kara da cewa,  jagorancin Minitsan Bunkasa Fannin Tattalin Arziki na Teku Adegboyega Oyetola, hakan ya kara taimaka wa, wajen kara samun wannan nasarar a shekarar ta 2025.

Bugu da kari, ya sanar da cewa, kara karfafa fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar ya kara kwarin guiwa  ga fannin na sufurin Jiragen Ruwa na kasar.

Shugaban ya ci gaba da cewa,  bisa irin kyawawan zamanantar da fannin na sufurin Jiragen Ruwan kasar wanda Ma’aikatar Bunkasa Tattlin Arziki na Teku musamman ta hanyar yin amfani da tsarin na’urar truck call-up system, hakan ya kara sanya an samu sauki a fannin, musamman wajen gudanar da sufurin Jiragen Ruwa a tsakanin yankunan kasashe, anda hakan ya kara habaka gudar da hada-hadar kasuwanci.

NPA
Bello Hamza
+ posts Bio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
NPA
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki
  • Sulaiman
    Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar
  • Sulaiman
    Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka
  • Sulaiman
    Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

MASU ALAKA

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa
Tattalin Arziki

Sabon Rahoton Bankin Duniya Ya Yaba Da Yadda Tattalin Arzkin Nijeriya Ke Bunkasa

July 25, 2026
Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC
Tattalin Arziki

Nijeriya Ta Tabka Asarar Naira Biliyan 2.61 A Samar Da Wuta A Zangon Farko Na 2026 —NERC

July 24, 2026
NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa
Tattalin Arziki

NPA Ta Goyi Bayan Yarjejeniyar Shirin Bayar Da Horo Na Musamman Domin Tafiyar Da Tashoshin Jiragen Ruwa

July 24, 2026
Next Post
Sin Ta Bayyana Taron Shawarwarinta Da AU A Matsayin Muhimmin Mataki Na Cudanya Bayan Kama Aikin Kwamitin AU 

Sin Ta Bayyana Taron Shawarwarinta Da AU A Matsayin Muhimmin Mataki Na Cudanya Bayan Kama Aikin Kwamitin AU 

LABARAI MASU NASABA

NPA

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

July 27, 2026
Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

July 27, 2026
Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

July 27, 2026
NPA

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

July 27, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

July 27, 2026
Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

July 27, 2026
NPA

WAFU B 2026: Nijeriya Ta Doke Ghana Da Ci 4-2 A Wasan Farko

July 27, 2026
An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

July 27, 2026
NPA

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.