ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Nijeriya Miliyan 70 Ne Ba Su Samun Tsaftataccen Ruwan Sha – Bankin Duniya

by Yusuf Shuaibu
4 years ago
Miliyan

Rahoton bankin duniya na shekara 2022 ya nuna cewa ‘yan Nijeriya miliyan 70 ba sa iya samun taftataccen ruwan da za su sha, sannan miliyan 114 ba sa iya samun kayayyakin tsaftar muhalli a 2021.

Rahoton mai taken ‘samar da ruwan sha a duniya da tsaftar muhalli’ ya nuna kashi 36 ne ba sa samun tsaftataccen ruwan sha a 1990, yayin da aka samu kasha 11 a 2021.

  • Zaben Kananan Hukumomin Osun Haramtacce Ne – Kotu
  • Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Zai Dawo Aikin Jigilar Fasinjojinsa Ranar Litinin Mai Zuwa

A cewar rahoton, “A 2021, ‘yan Nijeriya miliyan 70 ne ba sa iya samun tsaftatccen ruwan sha, sannan miliyan 114 ba sa iya samun kayayyakin tsaftace muhalli.  An samu kashi 36 ne ba sa samun tsaftataccen ruwan sha a 1990, yayin da aka samu kashi 11 a 2021. Kididdiga ya nuna cewa kashi 19 na ‘yan Nijeriya ba a kula da su a 2020, sanna ba sa iya samun halin tsaftace muhalli.

ADVERTISEMENT

“A 2016, an samu adadin yawan mutane da suka kai kusan kashi uku suna amfani da hanyoyin samun ruwa wadanda suka gurbata wanda hakan na iya shafar lafi-yarsu.”

Haka kuma rahoton ya bayyana cewa akwai bukatar tallafa wa gwamnati wajen kokarin sake gina inganta harkokin mulki.

LABARAI MASU NASABA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

Da yake yin jawabi kan rahoton, Farfesa a bangaren harkokin lafiya, Tanimola Akande ya bayyana cewa wannan ba karamin abun takaici ba ne kan matsalar samun tsaftataccen ruwan sha a Nijeriya.

“Dole ne a samar wa mutane tsaftataccen ruwan sha wajen gudanar da harkokin gida da samun lafiya da ake bukata.

“Gurbataccen ruwan sha yana janyo cututtuka masu yawan gaske, wanda hakan ne ya sa ake samun yawan cutuka a Nijeriya. Sannan yana iya janyo mutuwar mu-tane masu yawa.

“Domin bunkasar lamarin, kowa yana da irin rawar da zai iya takawa. A matakin gida, ya kamata mutane su yi kokarin samar da ruwa mai tsafta da hanyoyin samun ruwa masu inganci domin samun lafiya,” in ji Akande.

Miliyan
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Amurka Ta Yi Alƙawarin Sa Ido Sosai A Zaɓen Nijeriya Na 2027
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Sautin Muryar Da Aka Fallasa Kan El-Rufai Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Ci-ma-zaunen Ƴan Siyasa Ne Ke Tunanin Yin Maguɗi A Zaɓen 2027 – Makarfi
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    An Samu Ruɗani Kan Rashin Bayyana Jerin Ƴan Takarar Jam’iyyun Siyasa Na Zaɓen 2027

MASU ALAKA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano
Labarai

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi
Labarai

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
Rahotonni

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Next Post
Asirin Namiji Mai Zamba Da Shigar Mata Ya Tonu

Asirin Namiji Mai Zamba Da Shigar Mata Ya Tonu

LABARAI MASU NASABA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.