ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Wasa 23 Da Eric Chelle Ya Gayyata Domin Buga Wasannin Sada Zumunci 

by Rabilu Sanusi Bena and Sulaiman
3 months ago
Chelle

Kocin Super Eagles, Eric Chelle ya gayyaci ‘yan wasa 23 wadanda za su wakilci Nijeriya a wasannin sada zumunta da kasar zata buga da kasashen Iran da Jordan. Kyaftin din tawagar Wilfred Ndidi, Alex Iwobi, da Ademola Lookman suna cikin jerin ‘yan wasan da suka taba wakiltar kasar da aka gayyata.

 

Hakazalika Chelle ya kuma gayyaci sauran ‘yan wasa kamar Calvin Bassey, Semi Ajayi, Moses Simon, Samuel Chukwueze, da Akor Adams, daga cikin wadanda basu taba wakiltar kasar ba da aka gayyata akwai dan wasan baya na Rangers Emmanuel Fernandez, Philip Otele, da Yira Collins Sor.

ADVERTISEMENT

 

Masu tsaron raga da suka hada da Maduka Okoye, da Adebayo Adeleye na daga cikin wadanda suka shigo cikin tawagar bayan daukar tsawon lokaci ba tareda an gayyacesu ba, Super Eagles za ta fafata da kasar Iran a birnin Antalya na kasar Turkiyya a ranar Juma’a, 27 ga watan Maris da misalin karfe 4 na yamma agogon Nijeriya, sannan za su fafata da kasar Jordan a ranar Talata, 31 ga watan na Maris da misalin karfe 8 na dare agogon Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

 

Ga Cikakken Jerin ‘Yan Wasan:

Masu Tsaron Raga

Maduka Okoye (Udinese FC, Italiya)

Adeleye Adebayo (Volos FC, Girka)

Francis Uzoho (Omonia FC, Cyprus)

 

Masu Tsaron Gida

Calvin Bassey (Fulham FC, Ingila)

Oluwasemilogo Ajayi (Hull City, Ingila)

Bright Osayi-Samuel (Birmingham City, Ingila) Bruno Onyemaechi (Olympiakos, Girka)

Zaidu Sanusi (FC Porto, Portugal)

Igoh Ogbu (Slavia Prague, Jamhuriyar Czech)

Emmanuel Fernandez (Glasgow Rangers, Scotland)

 

‘Yan Wasan Tsakiya

Alex Iwobi (Fulham FC, Ingila)

Frank Onyeka (Coventry FC, Ingila)

Wilfred Ndidi (Besiktas FC, Turkiyya)

Raphael Onyedika (Club Brugge, Belgium)

Fisayo Dele-Bashiru (SS Lazio, Italiya)

 

‘Yan Wasan Gaba

Ademola Lookman (Atletico Madrid, Spain)

Samuel Chukwueze (Fulham FC, Ingila)

Simon Moses (Paris FC, Faransa)

Chidera Ejuke (Sevilla FC, Spain)

Paul Onuachu (Trabzonspor AS, Turkiyya)

Akor Adams (Sevilla FC, Spain)

Philip Otele (Hamburger SV, Jamus)

Collins Yira Sor (KRC Genk, Belgium)

Chelle
Rabilu Sanusi Bena
+ posts Bio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa
Chelle
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

MASU ALAKA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino
Wasanni

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya
Wasanni

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

June 22, 2026
Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada
Wasanni

Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada

June 21, 2026
Next Post
Kenya Ta Gudanar Da Taron Bita Domin Karfafa Amfani Da Fasahar Juncao Ta Kasar Sin A Fannin Abinci

Kenya Ta Gudanar Da Taron Bita Domin Karfafa Amfani Da Fasahar Juncao Ta Kasar Sin A Fannin Abinci

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.