• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kotu Da Ɗansanda

‘Yandaba 45 Za Su Gurfana A Kotun Kano

by Sabo Ahmad
2 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
‘Yandaba 45 Za Su Gurfana A Kotun Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan jihar Kano ta samu nasarar kama mutum arba’in da biyar da ake zarginsu da laifin daba, sakamon kama su da muggan makamai a Kofar Na’isa da Kwanar Disu da ke karamar hukumar Gwale.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yansandan jihar Kanon, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana haka a wata takarda da ya raba wa manema labarai a garin Kabo.

  • Da Alamun Daliban Kano Ba Zasu Rubuta NECO A Bana Ba Kan Bashin 1.5 Da Ake Bin Gwamnatin Kano

Kamar yadda ya ce, “Ranar 26/06/2022 sun samu rahoton cewa, wasu gungun ‘yandaba dauke da muggan makamai sun rufe hanyar Kofar Na’isa da ta Kwanar Disu, da ke karamar hukumar Gwale a kokarinsu na kai wa mutannen wannan yanki farmaki donin yi musu sata”.

Ya ce, bayan da suka samu wannan labarin, nan da nan ‘yansandan suka bazama zuwa wannan guri inda suka samu nasarar kama ‘yandabar a “Filin Mahaha”.

Ya ci gaba da cewa, sun samu nasarar kama mutum arba’in da biyar wadanda kuma aka kama su da muggan makamai da kuma miyagun kwatoyi masu yawa.
Kiyawa ya ce, dukkan wadanda aka kaman sun tabbatar da cewa sun zo ne daga sassa daban-daban na unguwannin da ke Kano domin su tayar da hargitsi a wajen daurin aure kuma sun hadu a “Filin Mahaha” suka yi shaye-shayensu suka bugu.

Labarai Masu Nasaba

Wani Magidanci Ya Yi Wa Jaririyar Makocinsa ‘Yar Wata 18 Fyade

‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas

Ya ce, kwamishinan ‘yansanda ya umarci a gudanar da bincike, sannan bayan gama binciken a mika wadanda aka Kaman zuwa kotu, domin su fuskanci hukuncin da ya dace.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Hana Ganduje Ciyo Bashin Biliyan 10 Don Sanya CCTV a Kano

Next Post

Ma’aikatar Wajen Kasar Sin Ta Musanta Kalaman Amurka Da Birtaniya Game Da Yankin Hong Kong

Related

Wani Magidanci Ya Yi Wa Jaririyar Makocinsa ‘Yar Wata 18 Fyade
Kotu Da Ɗansanda

Wani Magidanci Ya Yi Wa Jaririyar Makocinsa ‘Yar Wata 18 Fyade

2 days ago
‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas

4 days ago
Bayan Karbar Kudin Fansa, Sun Kashe Dalibin Da Ya Kammala Digirinsa
Kotu Da Ɗansanda

Bayan Karbar Kudin Fansa, Sun Kashe Dalibin Da Ya Kammala Digirinsa

4 days ago
FRSC Ta Koka Da Karuwar Hadurra A Yobe
Kotu Da Ɗansanda

FRSC Ta Koka Da Karuwar Hadurra A Yobe

4 days ago
Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Tsare Dan Kasuwa Kan Zargin Daure Matar Aure Na Tsawon Mako 2

2 weeks ago
Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa
Kotu Da Ɗansanda

Ma’aikata 2 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Sace Tiraktocin Taki 9 A Nasarawa

2 weeks ago
Next Post
Ma’aikatar Wajen Kasar Sin Ta Musanta Kalaman Amurka Da Birtaniya Game Da Yankin Hong Kong

Ma’aikatar Wajen Kasar Sin Ta Musanta Kalaman Amurka Da Birtaniya Game Da Yankin Hong Kong

LABARAI MASU NASABA

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

Buhari Ya Bude Rukunin Gidajen Da Gwamna Zulum Ya Gina Wa Malamai A Jihar Borno

August 18, 2022
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.