• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaushe Za A Fara Kofin Duniya Na Kungiyoyi?

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Kofin Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tuni hukumar kwallon kafa ta duniya ta kammala samun kungiyoyin da za su kece raini a gasar ta FIFA Club World Cup da za a gudanar a cikin watan Disambar na wannan shekara.

Ranar Asabar kungiyar kwallon kafa ta Fluminense ta cike gurbin karshe na shida, bayan da ta yi nasara a kan kungiyar Boca Juniors kuma ta lashe gasar Copa Libertadores a Rio de Janeiro, Babban Birnin Kasar Brazil.

Manchester City ce za ta wakilci Nahiyar Turai, wadda za ta fara gasar daga matakin dab da karshe da za a yi gumurzu a kasar Saudi Arabia, kamar yadda hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta tsara.

 

Ga Yadda Jadawalin wasannin Yake:

Labarai Masu Nasaba

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

Kungiyar Manchester City za ta fafata da ko dai kungiyar Club Leon ko Urawa Red Diamonds ranar 19 ga watan Disamba sai Fluminense za ta kece raini da Al Ahly ko Al-Ittihad ko kuma Auckland City, sannan wadanda suka ci karawar dab da karshe za su hadu a wasan karshe a ranar 22 ga watan Disamba.

 

Jerin Kungiyoyin da suke cikin FIFA Club World Cup 2023:

Al Ahly (Masar) – Wadda ta lashe kofin zakarun Afirka CAF Champions League 2023.

Al-Ittihad (Saudi Arabia) – Mai masaukin baki, wadda ta lashe gasar Saudi Arabia kakar 2022/23.

Auckland City (New Zealand) – Wadda ta lashe kofin zakarun Oceania a 2023.

Fluminense (Brazil) – Wadda ta dauki Copa Libertadores a 2023.

Leon (Medico) – Wadda ta dauki CONCACAF 2023.

Manchester City (Ingila) – Wadda ta dauki Champions League a 2023.

Urawa Red Diamonds (Japan) – Wadda ta lashe kofin zakarun Asia a 2023.

 

Wasannin da za a buga a FIFA Club World Cup a Saudi Arabia:

Zagayen farko

Al-Ittihad da Auckland City ranar 12 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah

 

Zagaye na biyu

Leon da Urawa Red Diamonds ranar 15 ga watan Disamba a Prince Abdullah Al Faisal Stadium, Jeddah. Al Ahly da Al-Ittihad ko kuma Auckland City ranar 15 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah.

 

Zagayen karshe

Fluminense da Al Ahly ko kuma Al-Ittihad ko kuma Auckland City ranar 18 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah. Manchester City da Leon ko kuma Urawa Red Diamonds ranar 19 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah

 

Wasan neman na uku

Ranar 22 ga watan Disamba a Prince Abdullah Al Faisal Stadium, Jeddah Wasan karshe: Ranar 22 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kafin duniyalaligaUEFA Champions League
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kwamitin Sulhun MDD Ya Kira Taron Gaggawa Kan Yanayin Da Palastinu Da Isra’ila Ke Ciki

Next Post

Iyaye Mu Kara Himmar Samar Da Al’umma Mai Tarin Ilimi –Matar Gwamnan Katsina

Related

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

1 day ago
Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique
Wasanni

Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

2 days ago
Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense
Wasanni

Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

3 days ago
Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars
Wasanni

Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

4 days ago
Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa
Wasanni

Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa

4 days ago
Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin
Wasanni

Da Ɗumi-Ɗumi: Osimhen Ya Amince Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

4 days ago
Next Post
Matar Gwamnan katsina

Iyaye Mu Kara Himmar Samar Da Al'umma Mai Tarin Ilimi –Matar Gwamnan Katsina

LABARAI MASU NASABA

Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.