ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaushe Za A Fara Kofin Duniya Na Kungiyoyi?

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Kofin Duniya

Tuni hukumar kwallon kafa ta duniya ta kammala samun kungiyoyin da za su kece raini a gasar ta FIFA Club World Cup da za a gudanar a cikin watan Disambar na wannan shekara.

Ranar Asabar kungiyar kwallon kafa ta Fluminense ta cike gurbin karshe na shida, bayan da ta yi nasara a kan kungiyar Boca Juniors kuma ta lashe gasar Copa Libertadores a Rio de Janeiro, Babban Birnin Kasar Brazil.

Manchester City ce za ta wakilci Nahiyar Turai, wadda za ta fara gasar daga matakin dab da karshe da za a yi gumurzu a kasar Saudi Arabia, kamar yadda hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta tsara.

ADVERTISEMENT

 

Ga Yadda Jadawalin wasannin Yake:

LABARAI MASU NASABA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

Kungiyar Manchester City za ta fafata da ko dai kungiyar Club Leon ko Urawa Red Diamonds ranar 19 ga watan Disamba sai Fluminense za ta kece raini da Al Ahly ko Al-Ittihad ko kuma Auckland City, sannan wadanda suka ci karawar dab da karshe za su hadu a wasan karshe a ranar 22 ga watan Disamba.

 

Jerin Kungiyoyin da suke cikin FIFA Club World Cup 2023:

Al Ahly (Masar) – Wadda ta lashe kofin zakarun Afirka CAF Champions League 2023.

Al-Ittihad (Saudi Arabia) – Mai masaukin baki, wadda ta lashe gasar Saudi Arabia kakar 2022/23.

Auckland City (New Zealand) – Wadda ta lashe kofin zakarun Oceania a 2023.

Fluminense (Brazil) – Wadda ta dauki Copa Libertadores a 2023.

Leon (Medico) – Wadda ta dauki CONCACAF 2023.

Manchester City (Ingila) – Wadda ta dauki Champions League a 2023.

Urawa Red Diamonds (Japan) – Wadda ta lashe kofin zakarun Asia a 2023.

 

Wasannin da za a buga a FIFA Club World Cup a Saudi Arabia:

Zagayen farko

Al-Ittihad da Auckland City ranar 12 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah

 

Zagaye na biyu

Leon da Urawa Red Diamonds ranar 15 ga watan Disamba a Prince Abdullah Al Faisal Stadium, Jeddah. Al Ahly da Al-Ittihad ko kuma Auckland City ranar 15 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah.

 

Zagayen karshe

Fluminense da Al Ahly ko kuma Al-Ittihad ko kuma Auckland City ranar 18 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah. Manchester City da Leon ko kuma Urawa Red Diamonds ranar 19 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah

 

Wasan neman na uku

Ranar 22 ga watan Disamba a Prince Abdullah Al Faisal Stadium, Jeddah Wasan karshe: Ranar 22 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah

Kofin Duniya
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?
  • Abba Ibrahim Wada
    Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji
  • Abba Ibrahim Wada
    Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City

MASU ALAKA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64
Wasanni

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

July 12, 2026
Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare
Wasanni

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

July 11, 2026
Wasanni

Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu

July 11, 2026
Next Post
Matar Gwamnan katsina

Iyaye Mu Kara Himmar Samar Da Al'umma Mai Tarin Ilimi –Matar Gwamnan Katsina

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

July 16, 2026
Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.