ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaushe Za A Fara Kofin Duniya Na Kungiyoyi?

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
Kofin Duniya

Tuni hukumar kwallon kafa ta duniya ta kammala samun kungiyoyin da za su kece raini a gasar ta FIFA Club World Cup da za a gudanar a cikin watan Disambar na wannan shekara.

Ranar Asabar kungiyar kwallon kafa ta Fluminense ta cike gurbin karshe na shida, bayan da ta yi nasara a kan kungiyar Boca Juniors kuma ta lashe gasar Copa Libertadores a Rio de Janeiro, Babban Birnin Kasar Brazil.

Manchester City ce za ta wakilci Nahiyar Turai, wadda za ta fara gasar daga matakin dab da karshe da za a yi gumurzu a kasar Saudi Arabia, kamar yadda hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta tsara.

ADVERTISEMENT

 

Ga Yadda Jadawalin wasannin Yake:

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Kungiyar Manchester City za ta fafata da ko dai kungiyar Club Leon ko Urawa Red Diamonds ranar 19 ga watan Disamba sai Fluminense za ta kece raini da Al Ahly ko Al-Ittihad ko kuma Auckland City, sannan wadanda suka ci karawar dab da karshe za su hadu a wasan karshe a ranar 22 ga watan Disamba.

 

Jerin Kungiyoyin da suke cikin FIFA Club World Cup 2023:

Al Ahly (Masar) – Wadda ta lashe kofin zakarun Afirka CAF Champions League 2023.

Al-Ittihad (Saudi Arabia) – Mai masaukin baki, wadda ta lashe gasar Saudi Arabia kakar 2022/23.

Auckland City (New Zealand) – Wadda ta lashe kofin zakarun Oceania a 2023.

Fluminense (Brazil) – Wadda ta dauki Copa Libertadores a 2023.

Leon (Medico) – Wadda ta dauki CONCACAF 2023.

Manchester City (Ingila) – Wadda ta dauki Champions League a 2023.

Urawa Red Diamonds (Japan) – Wadda ta lashe kofin zakarun Asia a 2023.

 

Wasannin da za a buga a FIFA Club World Cup a Saudi Arabia:

Zagayen farko

Al-Ittihad da Auckland City ranar 12 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah

 

Zagaye na biyu

Leon da Urawa Red Diamonds ranar 15 ga watan Disamba a Prince Abdullah Al Faisal Stadium, Jeddah. Al Ahly da Al-Ittihad ko kuma Auckland City ranar 15 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah.

 

Zagayen karshe

Fluminense da Al Ahly ko kuma Al-Ittihad ko kuma Auckland City ranar 18 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah. Manchester City da Leon ko kuma Urawa Red Diamonds ranar 19 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah

 

Wasan neman na uku

Ranar 22 ga watan Disamba a Prince Abdullah Al Faisal Stadium, Jeddah Wasan karshe: Ranar 22 ga watan Disamba a King Abdullah Sports City, Jeddah

Kofin Duniya
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Kasan ‘Yanwasan Da Za Su Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe?
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Ta Samu Lambobin Yabo 16 A Wasannin Tseren Keke
  • Abba Ibrahim Wada
    Nijeriya Za Ta Karbi Bakuncin Babban Taron Hukumar CAF Na Bana
  • Abba Ibrahim Wada
    Shin Ko Arsenal Za Ta Mamaye Duniya?

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya
Wasanni

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa
Wasanni

Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa

June 2, 2026
Next Post
Matar Gwamnan katsina

Iyaye Mu Kara Himmar Samar Da Al'umma Mai Tarin Ilimi –Matar Gwamnan Katsina

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.