• Leadership Hausa
Thursday, September 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Rataye Mutumin Da Ya Kashe Matarsa Bisa Zargin Neman Maza

by Sabo Ahmad
1 year ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Za A Rataye Mutumin Da Ya Kashe Matarsa Bisa Zargin Neman Maza
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

NSCDC Ta Kama Barayin Kebur Da Suka Yi Shigar Injiniyoyi A Abuja

An Kama Wasu ‘Yansanda Da Laifin Karbar Kudi Da Cin Zarafin Wasu Mutane A Ribas

Wata babbar kotu da ke Ogun ta yanke wa wani mutum mai suna Adelake Bara, hukuncin kisa ta hanyar rataya, sakamakon kashe matarsa mai suna Olaleye Oke, bisa zargin hulda da maza.
Kotun ta yanke wa Bara hukuncin kisa ta hanyar ratayar ne ranar Litinin din da ta gabata.

Mai shari’a Patricia Oduniyi wanda ya yanke hukuncin ya ce, kafin yanke wannan hukuncin sai da aka tabbatar da cewa, Bara ya aikata laifin da ake zarginsa da shi.

  • Kotu Ta Daure Wani Matashi Wata Daya Kan Satar Tukunyar Miya

Tun da farko dai, lauyar gwamnatin jihar, Misis T.O Adeyemi, ta bayyana cewa, wanda aka yanke wa hukuncin ya tabbatar da aikata laifin da ake zarginsa da shi a Afodan da ke jihar Ogun.

Adeyemi ya ce, lokacin da aka kashe an same shi a gonarsa ne yana aiki, yayin da Bara ya same shi, ya tuhume shi da laifin neman matarsa. Bara dai yana da mata uku, saboda haka ana cikin wannan takaddama sai ya dauko bindiga ya harbe Oke, bayan aikata wannan mummunan aiki, ya yi yunkurin gudu amma dai hakan ba ta yiwu ba, don haka ya shiga hannu, zai girbi shukar da ya yi.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sha’aban Sharada Ya Roki Kotu Ta Soke Zaben Fid-Da Gwanin Gwamna A APC A Kano

Next Post

An Yi Watsi Da Kusan Gonaki 500 Saboda ‘Yan Bindiga A Katsina -Mataimakin Gwamna

Related

NSCDC Ta Kama Barayin Kebur Da Suka Yi Shigar Injiniyoyi A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

NSCDC Ta Kama Barayin Kebur Da Suka Yi Shigar Injiniyoyi A Abuja

2 weeks ago
Wani Mutum Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Kogi
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Wasu ‘Yansanda Da Laifin Karbar Kudi Da Cin Zarafin Wasu Mutane A Ribas

2 weeks ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Kotu Da Ɗansanda

…Ya Kashe Uwargidan Da Yake Yi Wa Hidima Da Mahaifiyarta Gami Da Tafka Sata

2 weeks ago
Jami’in LASTMA Na Bogi Da Ya Sato Mota Ya Shiga Hannu
Kotu Da Ɗansanda

Jami’in LASTMA Na Bogi Da Ya Sato Mota Ya Shiga Hannu

3 weeks ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Mutum 23 Bisa Zargin Aikata Zamba Ta Intanet A Sakkwato

3 weeks ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

’Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Katsina

1 month ago
Next Post
An Yi Watsi Da Kusan Gonaki 500 Saboda ‘Yan Bindiga A Katsina -Mataimakin Gwamna

An Yi Watsi Da Kusan Gonaki 500 Saboda ‘Yan Bindiga A Katsina -Mataimakin Gwamna

LABARAI MASU NASABA

Han Zheng Ya Yi Kira Ga Sin Da Amurka Da Su Kyautata Matakan Shawo Kan Sabani

Han Zheng Ya Yi Kira Ga Sin Da Amurka Da Su Kyautata Matakan Shawo Kan Sabani

September 21, 2023
Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

September 21, 2023
Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

September 21, 2023
Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

September 21, 2023
Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

September 21, 2023
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

September 21, 2023
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

September 21, 2023
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

September 21, 2023
IPC

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

September 21, 2023
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

September 21, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.