ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƙwace Mulki A Hannun Tinubu Ne Kaɗai Hanyar Ceto Nijeriya A 2027 — ADC

by Leadership Hausa
4 months ago
Tinubu

Jam’iyyar haɗaka ta ADC ta bayyana cewa ƙwace mulki a hannun Shugaba ƙasa Bola Tinubu ne kaɗai hanyar ceto Nijeriya daga abin da ta bayyana a matsayin mummunan rikicin shugabancin ba a tava ganin irinsa ba.

Mai magana da yawun jam’iyyar, Bolaji Abdullahi, ya bayyana hakan a ranar Juma’a a yayin wata hira a shirin siyasa na gidan talaijin na Channels, inda ya musanta cewa ba za a iya ceto ƙasar nan ba idan har wannan gwamnati tana kan mulki.

“Wannan shi ne a ajendar, amma ba shi ne ra’ayoyin ƴan Nijeriya gaba ɗaya ba. Sai da kuma babu yadda za a yi Tinubu na kan mulki a iya ceto Nijeriya.

ADVERTISEMENT

“A duk lokacin da mutane ke cewa za ka iya ɗaukewa da gudu da wani muhimmin abu ba tare da la’akari da yin tunani ba, tabbas wannan kalamun ƴan bindiga ne,” in ji Abdullahi.  

  • Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
  • Atiku Ya Yi Murna, Ya Yi Marhaba Da Peter Obi A ADC

Haka kuma Abdullahi ya nuna damuwarsa game da zargin da ake yi wa ƴan majalisa na sauya dokar haraji wanda aka ƙaƙaba wa ƴan Nijeriya a wannan shekara, ya sava wa dimokuraɗyyar ƙasar nan.

LABARAI MASU NASABA

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

Ya zargi gwamnati da aiwatar da wasu ƙudirorin na ƙasashen ƙetare waɗanda ba su dace da tsarin mulkin ƙasar nan ba.

“Gwamnatin da za ta iya amicewa da dokar da aka yi wa cushe, me kake kiran irin wannan gwamnati?” ya tambaya.

Ya musanta cewa a cikin kasafin kuɗin 2026, yawan kuɗaɗen da za a kashe a wasu abubuwa marasa fifiko ya nuna cewa gwamnatin ta gaza. Ya ce saka irin wannan adadin a vangaren tsaro na cikin gida zai ba da sakamako mafi kyau fiye da ƙoƙarin tabbatar wa shugabannin ƙasashen waje cewa Nijeriya tana zaune lafiya.

“Ba su damu da yadda ‘yan Nijeriya ke ci gaba da mutuwa. Ba su damu cewa mutane na ci gaba da hallaka ba. Abin da suke so kawai shi ne, su sami fada a gaban Amurkawa,” in ji Abdullahi.

Mai magana da yawun ADC ya nuna damuwa kan yarjejeniyar fahimtar juna ta likitanci tsakanin Nijeriya da Amurka, wadda aka ruwaito an sanya hannu a kanta a ranar 19 ga Disamba, wanda ya yi iƙirarin cewa za ta bai wa Amurka ikon sarrafawa da rarraba kuɗaɗe sosai duk da cewa Nijeriya ce ke bayar da mafi girman gudummawar kuɗi.

“Babu ɗan Nijeriya da ya ga cikakkun bayanan wannan yarjejeiya” in ji shi, yana bayyana sharuɗɗan a matsayin abin mamaki yayin da ya yi tambayoyi game da ikon mallaka na ƙasa da ƙasa.

Tinubu
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Waɗanda Suka Kai Hari Cocin Owo Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Waɗanda Suka Kai Hari Cocin Owo Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya

June 3, 2026
Next Post
Osimhen Ya Zura Ƙwallonsa Ta 50 A Galatasaray

Osimhen Ya Zura Ƙwallonsa Ta 50 A Galatasaray

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.