ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƙwace Mulki A Hannun Tinubu Ne Kaɗai Hanyar Ceto Nijeriya A 2027 — ADC

by Leadership Hausa
6 months ago
Tinubu

Jam’iyyar haɗaka ta ADC ta bayyana cewa ƙwace mulki a hannun Shugaba ƙasa Bola Tinubu ne kaɗai hanyar ceto Nijeriya daga abin da ta bayyana a matsayin mummunan rikicin shugabancin ba a tava ganin irinsa ba.

Mai magana da yawun jam’iyyar, Bolaji Abdullahi, ya bayyana hakan a ranar Juma’a a yayin wata hira a shirin siyasa na gidan talaijin na Channels, inda ya musanta cewa ba za a iya ceto ƙasar nan ba idan har wannan gwamnati tana kan mulki.

“Wannan shi ne a ajendar, amma ba shi ne ra’ayoyin ƴan Nijeriya gaba ɗaya ba. Sai da kuma babu yadda za a yi Tinubu na kan mulki a iya ceto Nijeriya.

ADVERTISEMENT

“A duk lokacin da mutane ke cewa za ka iya ɗaukewa da gudu da wani muhimmin abu ba tare da la’akari da yin tunani ba, tabbas wannan kalamun ƴan bindiga ne,” in ji Abdullahi.  

  • Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
  • Atiku Ya Yi Murna, Ya Yi Marhaba Da Peter Obi A ADC

Haka kuma Abdullahi ya nuna damuwarsa game da zargin da ake yi wa ƴan majalisa na sauya dokar haraji wanda aka ƙaƙaba wa ƴan Nijeriya a wannan shekara, ya sava wa dimokuraɗyyar ƙasar nan.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

Ya zargi gwamnati da aiwatar da wasu ƙudirorin na ƙasashen ƙetare waɗanda ba su dace da tsarin mulkin ƙasar nan ba.

“Gwamnatin da za ta iya amicewa da dokar da aka yi wa cushe, me kake kiran irin wannan gwamnati?” ya tambaya.

Ya musanta cewa a cikin kasafin kuɗin 2026, yawan kuɗaɗen da za a kashe a wasu abubuwa marasa fifiko ya nuna cewa gwamnatin ta gaza. Ya ce saka irin wannan adadin a vangaren tsaro na cikin gida zai ba da sakamako mafi kyau fiye da ƙoƙarin tabbatar wa shugabannin ƙasashen waje cewa Nijeriya tana zaune lafiya.

“Ba su damu da yadda ‘yan Nijeriya ke ci gaba da mutuwa. Ba su damu cewa mutane na ci gaba da hallaka ba. Abin da suke so kawai shi ne, su sami fada a gaban Amurkawa,” in ji Abdullahi.

Mai magana da yawun ADC ya nuna damuwa kan yarjejeniyar fahimtar juna ta likitanci tsakanin Nijeriya da Amurka, wadda aka ruwaito an sanya hannu a kanta a ranar 19 ga Disamba, wanda ya yi iƙirarin cewa za ta bai wa Amurka ikon sarrafawa da rarraba kuɗaɗe sosai duk da cewa Nijeriya ce ke bayar da mafi girman gudummawar kuɗi.

“Babu ɗan Nijeriya da ya ga cikakkun bayanan wannan yarjejeiya” in ji shi, yana bayyana sharuɗɗan a matsayin abin mamaki yayin da ya yi tambayoyi game da ikon mallaka na ƙasa da ƙasa.

Tinubu
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Tallafa Wa Yara Masu Buƙatu Na Musamman Shi Ne Burina
  • Leadership Hausa
    Dole Mata Su Rungumi Sana’o’i Domin Tsira Daga Takaicin Zamani —Ramatu Bello
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

MASU ALAKA

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan
Manyan Labarai

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Next Post
Osimhen Ya Zura Ƙwallonsa Ta 50 A Galatasaray

Osimhen Ya Zura Ƙwallonsa Ta 50 A Galatasaray

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.