ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa: Manoma Sun Samu Tallafin Asusun Bunkasa Noma

by Abubakar Abba
4 years ago
Ambaliyar Ruwa

Mataimakiyar Shugaban Asusun bunkasa noma na kasa da kasa Katherine Meighan ta bayyana cewa, asusun ya taimaka wa wasu manoma a kasar nan da dala miliyan biyar.
Meighan ta ce, asusun ya bayar da kudin ne ga gwamnatin kasar domin a tallafa wa manoman da ambaliyar ruwa ta lalata amfanin gonarsu.

Mataimakiyar ta bayyana hakan ne lokacin wata ganawa ta musamamn da ministan noma da raya karkara, Dakta Mohammad Mohmood Abubakar a Abuja wadda ta ce, asusun ya bayar da taimakon ne don tausaya wa manoman da iftila’in na ambaliyar ruwan ta shafa.

  • Ambaliyar Ruwa: Kasar Jordan Ta Bai Wa Nijeriya Kayan Tallafi

“Mun bayar da kudin ne ga gwamnatin kasar domin a tallafa wa manoman da ambaliyar ruwa ta lalata gonakinsu”.
Meighan ta jinjina wa gwamnatin kasar bisa zuba jarin da ta yi a harkar noma, musaman domin a kara samar da wadataccen abinci da kuma ci gaba da habaka fannin aikin nama a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

“A susun na kuma yin aikin kafada da kafada da gwamnatin kasar nan, musamman kan yadda za a mayar da hankali matuka a kan kananan manoman da ke a cikin karkara”.

Ta kuma nuna jin dadinta bisa karin tallafin, musaman domin a kara habaka fannin aikin noma a fadin kasar nan, inda ta kara da cewa, asusun na kuma yin aikin kafada da kafada gwamnatin kasar nan, musamman kan yadda za a mayar da hankali matuka a kan kananan manoman da ke karkara.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

A na sa jawabin ministan ya mika godiyasa a madadin gwamnatin tarayya a kan wannan tallafin kudaden, inda ya bayar da tabbacin cewa, gwamnatin za ta tabatar tallafin ya kai ga wadanda aka yi abin dominsu.

A wani labarain makamancin wannan kuwa, rahotannin da suka fito daga wasu jihohin kasar nan sun ce, iftila’in na ambaliyar ruwa ta kara janyo hauhawan farashin shinkafa da sauran amfanin gona.

An ruwaito wasu daga cikin manoman shugabanin kungiyar manoman masara sun sanar da cewa, mai yuwa farashin ya karu rashi, saboda da tsadar takin zamani da manoma suka fuskanta a daminar bana, inda suka yi kira ga sauran takwarorinsu kan su guje wa sayar da amfanin gonakarsu bana domin gudun kauwace wa faskantar matsala.

Sun yi nuni da cewa, akwai matukar bukatar, gwamnatocin kasar nan, musamman gwamnatin tarayya da kawo masu dauki, musamman domin kar su durkushe a cikin fannin.

An ruwaito cewa, a yanzu haka dai a wasu kasuwannin da ke a kasar nan, musaman a jihar kaduna, buhun shinkafa mai nauyin kilo 100 ana sayar da shi naira 19,000 21,000.

Sai dai, kuma, farashin buhun waken soya ana sayar da shi kan naira 22,000 zuwa naira 24,000, inda buhun masara ya kai nira 16,000, kuma buhun farin wake, ana samun sa a kan 44,000 saboda ba a shiga kakarsa ba.

Ambaliyar Ruwa
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Next Post
Tinubu Ya Dawo Nijeriya Daga Faransa

Hukumar Zaɓe Ta Ce Babu Wani Binciken Laifi Da Suke Yi Wa Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026
Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

July 13, 2026
Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

July 13, 2026
Majalisar Gudanarwa Ta Sin Ta Wallafa “Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Karo Na 15 Kan Kiyaye Lafiyar Al’ummar Kasar”

Majalisar Gudanarwa Ta Sin Ta Wallafa “Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Karo Na 15 Kan Kiyaye Lafiyar Al’ummar Kasar”

July 13, 2026
Xi Zai Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026, Inda Zai Gabatar Da Muhimmin Jawabi

Xi Zai Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026, Inda Zai Gabatar Da Muhimmin Jawabi

July 13, 2026
Sin Ta Fitar Da Rahoton “Sake Karyata Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

Sin Ta Fitar Da Rahoton “Sake Karyata Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.