ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gano Dalilin Faduwar Farashin Doya A Kasuwannin Nijeriya

by Abubakar Abba
4 years ago
Doya

Rahotanni sun bayyana cewa, farashin Soya ya fadi kasa war was a wasu kasuwannin da ke a jihar Neja, biyo bayan da manoman na Doyar a jihar suka fara cika kasuwannin jihar da Doyar.

Bisa binciken da aka gudanar a manyan kasuwannin da ke a jihar, musamman a kasuwar sa ke a shalkwatar Paiko da ke a cikin karamar hukumar Paikoro da kuma wanda aka gudanar a kasuwanin Gwari da Gwadabe da ke a garin Minna a cikin jihar ta Neja sun nuna cewa, farashin na Doyar ya fadi kasa war was da kusan kashi 30 a cikin dari.

  • Abin Da Ya Sa Manoman Doya A Jihar Taraba Ke Tafka Asarar Miliyoyin Naira

Daya daga cikin masu sayar da ita a kasuwar Paiko Mohammed Salihu, ya sanar da cewa, Doya kwarya 100 da ake sayar wa akan farashin naira 200,000 a baya, a yanzu ana sayar da ita daga naira 40,000 zuwa naira 70,000, inda ya ce, amma ya danganta da girman da Doyar yake da shi.

ADVERTISEMENT

Mohammed ya ci gaba da cewa, sai dai, har yanzu akwai manomanta da ba su fara kawo ta su Doyar da suka noma zuwa kasuwanni ba, ganin cewa, a yanzu suna ci gaba da more garabasar girbin Waken Soya da suka noma a kakar noman bana ba domin suna da burin masu saye da za su sayar wa da amfanin akan sabon farashi idan farashin ta ya tashi a daga cikin watan janairun, inda hakan zai kasance dai dai da lokacin da suke shirye-shiyen sake sabon yin shukar ta.

Wasu manoman Doyar musamman wadanda suke a yankunan, Munya, Paikoro, Shiroro, Rafi da kuma na sauran wasu kananan hukumomin da ke a cikin jihar sun bayyana cewa, duk da rashin tsaron da suke fuskanta a yankunan na su, sun samu nasarar yin girbi mai yawan gaske a kakar noman ta bana.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

A wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa, wasu manoma da suka tashi daga yankunan Shiroro, Munya, Rafi da Paikoro a lokacin daminar da tawuce saboda kalubalen rashin tsaro a yankunan, zuwa wasu yankunan da ba fuskantar kalubalen na rashin tsaron hakan ya ba su sukunin nomanta da dama, inda hakan ya sa suka samu yin girbi mai yawan gaske.

Shi ma wani mai sayen Doyar a kasuwar Gwadabe da ke a garin Minna Mohammed Musa ya tabbatar da faduwar farashin na Doyar, inda ya ce, a yanzu ya sayi Doyar babba akan naira 3,500, wacce a baya, ya sayi daga naira ar 8,000 zuwa naira 9,000.
Liman Mohammed, wani mai sayen Doyar ya ce, ya sayi Doyar kwaya takwas a ‘yan makwanin da suka shege daga naira 6,000 zuwa naira 12,000, amma a yanzu farashin ta sauka kasa matuka.

Wani mai sayen Doyar Abubakar Yahaya ya bayyana cewa, a yanzu ya sayi duk babbar Doyar duk kwaya daya a farashi daga naira 1,500 zuwa naira 2,000 wacce a baya ake sayar da duk kwaya daya babba daga farashin naira 3,000 zuwa naira 5,000.
Shi kuwa Yakubu Mustapha ya ce, farashin na Doyar ya karye ne saboda sabuwar ta da aka cike kasuwanin da ita.

Doya
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Next Post
Sin Ta Sha Alwashin Kare Hakkokinta A Gabar Da Amurka Ta Sake Kakabawa Karin Kamfanonin Sin Takunkumi

Sin Ta Sha Alwashin Kare Hakkokinta A Gabar Da Amurka Ta Sake Kakabawa Karin Kamfanonin Sin Takunkumi

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.