ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gano Dalilin Faduwar Farashin Doya A Kasuwannin Nijeriya

by Abubakar Abba
4 years ago
Doya

Rahotanni sun bayyana cewa, farashin Soya ya fadi kasa war was a wasu kasuwannin da ke a jihar Neja, biyo bayan da manoman na Doyar a jihar suka fara cika kasuwannin jihar da Doyar.

Bisa binciken da aka gudanar a manyan kasuwannin da ke a jihar, musamman a kasuwar sa ke a shalkwatar Paiko da ke a cikin karamar hukumar Paikoro da kuma wanda aka gudanar a kasuwanin Gwari da Gwadabe da ke a garin Minna a cikin jihar ta Neja sun nuna cewa, farashin na Doyar ya fadi kasa war was da kusan kashi 30 a cikin dari.

  • Abin Da Ya Sa Manoman Doya A Jihar Taraba Ke Tafka Asarar Miliyoyin Naira

Daya daga cikin masu sayar da ita a kasuwar Paiko Mohammed Salihu, ya sanar da cewa, Doya kwarya 100 da ake sayar wa akan farashin naira 200,000 a baya, a yanzu ana sayar da ita daga naira 40,000 zuwa naira 70,000, inda ya ce, amma ya danganta da girman da Doyar yake da shi.

ADVERTISEMENT

Mohammed ya ci gaba da cewa, sai dai, har yanzu akwai manomanta da ba su fara kawo ta su Doyar da suka noma zuwa kasuwanni ba, ganin cewa, a yanzu suna ci gaba da more garabasar girbin Waken Soya da suka noma a kakar noman bana ba domin suna da burin masu saye da za su sayar wa da amfanin akan sabon farashi idan farashin ta ya tashi a daga cikin watan janairun, inda hakan zai kasance dai dai da lokacin da suke shirye-shiyen sake sabon yin shukar ta.

Wasu manoman Doyar musamman wadanda suke a yankunan, Munya, Paikoro, Shiroro, Rafi da kuma na sauran wasu kananan hukumomin da ke a cikin jihar sun bayyana cewa, duk da rashin tsaron da suke fuskanta a yankunan na su, sun samu nasarar yin girbi mai yawan gaske a kakar noman ta bana.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

A wani bincike da aka gudanar ya nuna cewa, wasu manoma da suka tashi daga yankunan Shiroro, Munya, Rafi da Paikoro a lokacin daminar da tawuce saboda kalubalen rashin tsaro a yankunan, zuwa wasu yankunan da ba fuskantar kalubalen na rashin tsaron hakan ya ba su sukunin nomanta da dama, inda hakan ya sa suka samu yin girbi mai yawan gaske.

Shi ma wani mai sayen Doyar a kasuwar Gwadabe da ke a garin Minna Mohammed Musa ya tabbatar da faduwar farashin na Doyar, inda ya ce, a yanzu ya sayi Doyar babba akan naira 3,500, wacce a baya, ya sayi daga naira ar 8,000 zuwa naira 9,000.
Liman Mohammed, wani mai sayen Doyar ya ce, ya sayi Doyar kwaya takwas a ‘yan makwanin da suka shege daga naira 6,000 zuwa naira 12,000, amma a yanzu farashin ta sauka kasa matuka.

Wani mai sayen Doyar Abubakar Yahaya ya bayyana cewa, a yanzu ya sayi duk babbar Doyar duk kwaya daya a farashi daga naira 1,500 zuwa naira 2,000 wacce a baya ake sayar da duk kwaya daya babba daga farashin naira 3,000 zuwa naira 5,000.
Shi kuwa Yakubu Mustapha ya ce, farashin na Doyar ya karye ne saboda sabuwar ta da aka cike kasuwanin da ita.

Doya
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Sin Ta Sha Alwashin Kare Hakkokinta A Gabar Da Amurka Ta Sake Kakabawa Karin Kamfanonin Sin Takunkumi

Sin Ta Sha Alwashin Kare Hakkokinta A Gabar Da Amurka Ta Sake Kakabawa Karin Kamfanonin Sin Takunkumi

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.