• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kama Dan Nijeriya Bisa Zargin Safarar Hodar Ibilis A Saudiyya

by Rabi'u Ali Indabawa
5 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
An Kama Dan Nijeriya Bisa Zargin Safarar Hodar Ibilis A Saudiyya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumomin Saudiyya sun kama wani dan Nijeriya daya da ‘yan Saudiyya uku bisa zargin safarar hodar ibilis da ta kai nauyin kilogiram 2.2 a kasar.

Sashen binciken manyan laifuka na rundunar ‘yansandan kasar ya ce ya samu nasarar dakile yunkurin shigar da hodar ibilis zuwa biranen Riyadh da Jeddah.

  • Ina Kammala Wa’adin Mulkina Na Biyu Zan Yi Ritaya Daga Siyasa – Gwamna Sule
  • Sauyin Gwamnati: Wainar Da Ake Toyawa A Jihohin  Da ‘Yan Adawa Za Su Karbi Mulki

‘Yansandan sun ce mutanen hudu sun dade suna aikata laifin safarar hodar ibilis din tare da sayar da ita a cikin kasar ta hanyar amfani da wasu miyagun dabaru.

Jami’an ‘yansandan sun ce za a gurfanar da mutanen a gaban kotu da zarar sun kammala gudanar da bincike.

Safarar kwaya dai babban laifi ne a Saudiyya da za a iya yanke wa mutum hukuncin daurin shekaru masu yawa a gidan yari.

Labarai Masu Nasaba

An Cafke Wadanda Ake Zargin Yi Wa Ma’aikacin PNCH Fashi A Legas

Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna

Tags: Saudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gawar Wani Tsoho Mai Shekara 115 Ta Yi Batan Dabo A Anambra

Next Post

‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

Related

‘Yansanda Sun kama Wani Babban Dan Damfara A Legas
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Wadanda Ake Zargin Yi Wa Ma’aikacin PNCH Fashi A Legas

1 day ago
Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Yankewa Wasu Matasa 2 Hukuncin Zaman Gidan Yari Kan Gudun Wuce Kima A Kan Dokuna

1 week ago
NSCDC Ta Kama Barayin Kebur Da Suka Yi Shigar Injiniyoyi A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

NSCDC Ta Kama Barayin Kebur Da Suka Yi Shigar Injiniyoyi A Abuja

3 weeks ago
Wani Mutum Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Kogi
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Wasu ‘Yansanda Da Laifin Karbar Kudi Da Cin Zarafin Wasu Mutane A Ribas

3 weeks ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Kotu Da Ɗansanda

…Ya Kashe Uwargidan Da Yake Yi Wa Hidima Da Mahaifiyarta Gami Da Tafka Sata

3 weeks ago
Jami’in LASTMA Na Bogi Da Ya Sato Mota Ya Shiga Hannu
Kotu Da Ɗansanda

Jami’in LASTMA Na Bogi Da Ya Sato Mota Ya Shiga Hannu

4 weeks ago
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

'Yansanda Sun Kama Mutumin Da Ya Kashe Matarsa A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

Kotu A Amurka Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bai Wa Atiku Bayanan Karatun Tinubu

October 1, 2023
Tinubu

Ranar ‘Yanci: Tinubu Ya Kara Wa Kananan Ma’aikata N25,000 Kan Albashinsu

October 1, 2023
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

October 1, 2023
Syria

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

October 1, 2023
BUA

Daga Gobe 2 Ga Oktoba Farashin Buhun Simintin BUA Ya Koma N3,500 – Kamfanin

October 1, 2023
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

October 1, 2023
Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

October 1, 2023
Amurka

Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska

October 1, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Yaba Da Ayyukan Bello Koko Na Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

October 1, 2023
Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

October 1, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.